kase kashen kana nan rassa
lis din Hadisai
Dukkan ayyuka basa yi yiwuwa sai da niyyoyi, kuma kowanne mutum yana da ladan abin da ya niyyata ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai halal a bayyane yake kuma haram ma a bayyane yake
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutane ! Lallai Allah Mai tsarki ne ba Ya karba sai mai tsarki, kuma Allah Ya umarci muminai da abinda Ya umarci Manzanni da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ɗayanku ba zai yi imani ba, har sai ya sowa ɗan uwansa abinda yake sowa kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah Ya wajabta kyautatawa akan kowanne abu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yana daga abin da mutane suka riska daga zancen Annabci na farko: Idan ba ka da kunya, to ka aikata abin da kake so
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka fadamin wata magana a Musulunci da ba zan tambayi waninka game da ita ba, ya ce: "Ka ce na yi imani da Allah, sannan ka tabbatu akan hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Tsarki rabin imani ne, kuma (faɗin) godiya ta tabbata ga Allah, yana cika ma'auni, (faɗin) tsarki ya tabbata ga Allah godiya ta tabbata ga Allah, suna cika ma'auni - ko suna cika - abinda ke tsakanin sammai da ƙasa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Imanin ɗayanku ba zai cika ba har sai son zuciyarsa ya kasance mai bi ga abin da na zo da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Abubuwa guda huɗu wanda ya kasance a cikinsa to ya zama munafiki tsantsa, wanda ya kasance a tare da shi akwai wata ɗabi'a daga cikinsu to ya kasance akwai ɗabi'a ta munafunci a tare da shi har sai ya barta:
Idan zai yi magana sai ya yi ƙarya, idan an ƙulla yarjejeniya da shi sai ya yi yaudara, idan ya yi alƙawari sai ya saɓa, idan an yi faɗa da shi sai ya yi fajirci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da a ce zaku dogara ga Allah haƙiƙanin dogaranSa, da Ya azirtaku kamar yadda yake azirta tsuntsu, yana wayar gari a yunwace ya kuma yi maraice cikinsa a cike
عربي
الإنجليزية
الأوردية
al-Birr shi ne: Kyakkyawar ɗabi'a, zunubi kuma abin da ya sosu a cikin zuciya, kuma ka ƙi mutane su tsinkaya a kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada harshenka ya gushe yana ɗanye daga ambatan Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba na ba ku labarin mafi girman zunubai ba?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan mutum ya so dan'uwansa to ya sanar da shi cewa shi yana sonsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manyan zanubai su ne: Yi wa Allah shirka, da saɓawa iyaye, da kashe rai, rantsuwa mai dulmiyarwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mai kai kawo ga wacce mijinta ya rasu ko miskini kamar mai yaki ne a tafarkin Allah, ko mai tsayuwar dare kuma mai azumi da rana
عربي
الإنجليزية
الأوردية
((Ku nisanci abubuwa bakwai masu halakarwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ni ne mafi wadatar abokanan tarayya daga shirka, duk wanda ya aikata wani aiki ya hada ni da wani a aikin to Zan bar shi da shirkarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku maida gidajanku kaburbura, kuma kada ku maida kabari na idi, ku yi salati a gareni; domin cewa salatinku a gareni yana isomin a duk inda kuke
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya gamu da Allah ba ya tarayya da shi da wani to zai shiga Aljanna, wanda kuma ya gamu da shi yana shirka da shi to zai shiga wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya lamunce min abinda ke tsakanin mukamukansa biyu da abinda ke tsakanin kafafuwansa biyu zan lamunce masa aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafificin zikiri: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma mafificiyar addu'a: Godiya ta tabbata ga Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Aljanna ita ce mafi kusa daga dayanku daga igiyar takalminsa, wuta ma tamkar hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Salloli biyar, da Juma'a zuwa Juma'a, da Ramadan zuwa Ramadan, masu kankare a binda ke tsakaninsu ne idan ya nisanci manyan zunubai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba abinda yake samun musulmi na wahala ko rashin lafiya ko bakin ciki ko takaici ko cuta ko bakin ciki har kayar da zai taka, sai Allah ya kankare masa kurakuransa da su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An kewaye wuta da sha'awowi, kuma an kewaye Aljanna da abubuwa ki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Hakkin musulmi akan musulmi guda biyar ne: Maida sallama, da gaida mara lafiya, da bin jana'iza, da amsa gayyata, da gaida mai atishawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Ya yi wa mutum rahama mai saukakawa idan zai siyar, kuma idan zai siya, kuma idan zai nemi biyan bashi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani mutum ya kasance yana bawa mutane bashi, ya kasance yana cewa wani yaronsa: Idan kaje wurin wanda ke cikin muwuyacin hali to ka kau da kai gare shi , muna fatan Allah ya ketare mana (zunubanmu)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya fita neman ilimi to zai kasance a kan tafarkin Allah har sai ya dawo
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka ji tsoron Allah a duk inda kake, kuma ka bi munanan (ayyuka) da kyakkyawa zai shafe shi, ka ɗabi'anci mutane da kyawawan ɗabi'u
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan musulmai biyu suka haɗu da takubbansu, to, wanda ya kashe da wanda aka kashe suna cikin wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai halal a bayyane yake kuma haram ma a bayyane yake
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah Ya wajabta kyautayi a kan kowane abu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah ba Ya duba zuwa surorinku da dukiyoyinku, sai dai Yana duba zuwa zukatanku da ayyukanku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dukkan ayyuka (ba sa yiwuwa) sai da niyyoyi, kaɗai kowane mutum (ana ba shi ladan) abin da ya niyyata ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ka yi fushi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da a ce za ku dogara ga Allah haƙiƙanin dogaro, da Ya azurtaku kamar yadda yake azurta tsuntsu, yana wayar gari a yunwace kuma ya yi yammaci a ƙoshe
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani bawa ya aikata wani zunubi, sai ya ce: Ya Allah Ka gafarta min zunubina
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai masu adalci a wurin Allah suna kan munbarirrika na haske, a daman Ubangiji Al-Rahman - Mai girma da ɗaukaka - su duka hannayensa biyun na dama ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda aka haramtawa sauƙi to an haramta masa alheri
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin kun san mece ce gibah?", suka ce: Allah da Manzonsa ne mafi sani, sai ya ce: "Ka ambaci ɗan uwanka da abin da yake ƙi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai wasu mutane suna kutsawa a dukiyar Allah ba tare da wani haƙƙi ba, to, wuta ta tabbata a garesu ranar al-ƙiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na haneku da zato; domin cewa zato shi ne mafi karyar zance
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dukkan 'ya'yan Adam kuskure ne, kuma mafifitan masu zunubi su ne masu tuba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kowa ne aikin alheri sadaka ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ka wulaƙanta komai daga wani aikin alheri, ko da ka gamu da ɗan uwanka ne da sakakkiyar fuska
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mai ƙarfi ba shi ne gwanin kaye ba, kadai mai ƙarfi shi ne wanda yake mallakar kansa a yayin fushi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya shiryar a kan wani alheri, to, shi ma yana da kwatankwacin ladan wanda ya aikatashi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku zagi matattu; domin cewa sun iso zuwa abin da suka gabatar
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba ya halatta ga mutum ya ƙauracewa ɗan uwansa sama da dare uku, suna haɗuwa, sai wannan ya kau da kai, wannan ma ya kau da kai, mafificinsu (shi ne) wanda zai fara yin sallama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mai yanke zumunci ba zai shiga aljanna ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annamimi ba zai shiga aljanna ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda yake so a yalwata masa a arzikinsa, kuma a jinkirta masa a rayuwarsa, to, ya sadar da zumuncinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi kusancin lokacin da bawa yake kasancewa ga Ubangijinsa shi ne idan yana mai sujjada, sai ku yawaita addu'a
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya kasance ya yi imani da Allah da ranar lahira, to, ya faɗi alheri ko ya yi shiru
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ba ya jin ƙan mutane Allah - Mai girma da ɗaukaka - ba zai ji ƙansa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai mafi ƙiyayyar mutane a wurin Allah (shi ne) mai taurin kai mai tsananin husuma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi soyuwar zance ga Allah huɗu ne: Tsarki ya tabbata ga Allah, godiya ta tabbata ga Allah, babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Allah ne mafi girma, da kowanne ka fara daga cikinsu ba ya cutar da kai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An tambayi Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi - game da mafi yawan abin da yake shigar da mutane aljanna, sai ya ce: "Tsoron Allah da kyawawan ɗabi'u
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kunya tana daga imani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Addu'a ita ce ibada
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na hore ku da gaskiya, saboda gaskiya tana shiryarwa zuwa ga aikin alheri, kuma lallai aikin alheri yana shiryarwa zuwa ga Aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kalmomi guda biyu masu sauƙi a harshe, masu nauyi a ma'auni, masu soyuwa ga Ubangiji Al-Rahman
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani abu mafi girma a wurin Allah - Maɗaukakin sarki- sama da addu'a
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya kare mutuncin ɗan uwansa Allah Zai kare fuskarsa daga wuta a ranar al-ƙiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: Tsarki ya tabbata ga Allah, haɗi da gode masa. A yini sau ɗari, za a share masa laifukansa ko sun kasance kamar kumfar kogi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: Babu abin bautawa da cancanta sai Allah, shi kaɗai ba shi da abokin tarayya, mulki na sa ne, godiya ta sa ce, Shi mai iko ne a kan komai. Sau goma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda Allah yake nufin shi da alheri sai ya fahimtar da shi addini
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle Allah Yana son bawa mai tsoronSa, wanda ya wadatu, mai ɓoye kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance ba ya ƙin karɓar turare
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi cikar muminai a imani shi ne mafificinsu a kyawawan ɗabi’u, mafificinku shi ne mafificinku ga iyalinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle sassauci ba ya kasance wa a komai sai ya ƙara masa kyau, kuma ba a cire shi a komai sai ya aibanta shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle Allah Yana yarda da bawanda idan ya ci abin ci, yana gode masa a kai, ko in ya sha abin sha sai ya gode masa akan hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle mumini yana riska da kyawawan dabi’unsa matsayin mai azumi da mai tsayuwar dare
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle masu kyawawan dabi’unku suna cikin zaɓaɓɓunku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle Allah Yana jinkirtawa azzalumi, har idan ya kama shi ba zai taɓa kufcewa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ban bar wata fitina a baya na ba mafi cutar da Maza kamar mata ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku sauƙaƙa kada ku tsananta, ku yi bushara kada ku yi kora
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya sauka wani masauki, sai ya ce: Ina neman tsarin kalmomin Allah cikakku daga sharrin abin da ya halitta, to, babu abin da zai cutar da shi har ya bar wannan masaukin
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Imanin ɗayanku ba ya cika har sai na kasance mafi soyuwa a gare shi sama da babansa da ‘ya’yansa da mutane bakiɗaya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
In ce: Tsarki ya tabbata ga Allah, Godiya ta tabbata ga Allah, Babu abin bautawa da cancanta sai Allah, Allah ne mafi girma.
Fadin haka ya fi min duk abin da rana ta fito a kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya karanta ayoyi biyu na ƙarshen Suratul Bakara da daddare sun ishe shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya karanta wani harafi daga littafin Allah, to, yana da lada, kuma kowane lada za a ninkashi goma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya danfaru da wani abu to za'a jibanta shi zuwa gare shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Masu jin ƙai (Ubangiji) Al-Rahman yana jin ƙansu, ku ji ƙan mutanen ƙasa wanda ke sama zai ji ƙanku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ma’aikin Allah tsira da aminci su tabbata a gare shi ya hana askin banza [barin wani wuri a kai da ba a aske ba]
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mun kasance a wurin Umar, sai ya ce: An hana mu ƙaƙale
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani mutum da zai shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma (Annabi) Muhammad Manzon Allah ne da gaske daga zuciayarsa sai wuta ta haramta a gareshi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya kai yaro, ka ambaci Allah, ka ci da damanka, ka ci abin da ke gabanka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku zai ci; to, ya ci da damansa, idan zai sha; to, ya sha da damansa, domin cewa Shaiɗan yana ci da hagunsa, kuma yana sha da hagunsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Tsarki rabin imani ne , kuma (fadin) : Alhamdulillah, (wato): godiya ta tabbata ga Allah, yana cika ma'auni, (fadin) Subhanallah, wato: tsarki ya tabbata ga Allah godiya ta tabbata ga Allah, suna cika ma'auni - ko suna cika - abinda ke tsakanin sammai da kasa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle cewa hakkin Allah akan bayi su bauta maSa kada su hada shi komai, hakkin bayi ga Allah ba zai azabtar da wanda bai tarayya daShi da komaiba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya mutu ba ya taranya wani abu da Allah zai shiga Aljanna, wanda ya mutu yana taranya wani abu da Allah zai shiga wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka fadamin wata magana a Musulunci da ba zan tambayi waninka game da ita ba, ya ce: "Ka ce na yi imani da Allah, sannan ka tabbatu akan hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Allah zai tseratar da wani mutum daga al'ummata agaban halittu a ranar Alkiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yayin da Allah Ya halicci Aljanna da wuta, sai Ya aiki (Malaika) Jibril - aminci ya tabbata agare shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na horeku da tsoron Allah, da ji da bi, koda bawa ne mutumin Habasha, za ku ga sabani mai tsanani a bayana, to na horeku da sunnata da sunnar Halifofina shiryayyu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ladani ya ce: Allah ne mafi girma, Allah ne mafi girma, sai ɗayanku ya ce: Allah ne mafi girma Allah ne mafi girma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah - maɗaukakin sarki Ya ce: Na raba sallah tsakanina da tsakanin bawaNa gida biyu, bawaNa yana da abin da ya roƙa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Abbas, ya baffan Manzon Allah, ka roƙi Allah lafiya a duniya da lahira
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kar ku sanya alhariri (siririnsa) ko dibaji, kuma kar ku sha a cikin kofi na zinare ko na azurfa, haka nan kar ku ci a cikin farantansu, don kuwa na su ne (wanda ba muslmi) a nan duniya ku kuma zaku yi amfani da su a lahira
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya sanya alhariri a duniya ba zai sanya shi a lahira ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Amma ni ban rantsar da ku ba dan tuhuma gareku, sai dai cewa (Mala'ika) Jibril ya zo min sai ya ba ni labarin cewa Allah - mai girma da ɗaukaka - Yana yi wa mala'iku alfahari da ku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai su ana musu azaba, kuma ba’a yi musu azaba dan wani babban laifi ba, amma dayansu ya kasance ba ya suturta daga fitsari, amma dayan ya kasance yana tafiya da annamimanci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka barsu don na shigar da su suna da tsarki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Manzon Allah, waninmu ya iya kwanciya da janaba? sai yace: E, zai iya, amma in yayi alwala.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan dayanku zai yi alwala to ya sanya ruwa a hancinsa sannan ya face, wanda zai yi tsarkin hoge to ya yi shi wutiri
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan mutum zai shiga gidansa, sai ya ambaci sunan Allah a yayin shigarsa da lokacin cin abincin sa , Shaidan zai ce : Babu makwanci gareku, kuma babu abincin dare
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Daga ciki akwai fadin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare cikin hadisin ceto:
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa duniya mai zakice koriya, kuma Allah Mai gadar daku ne a cikinta, sai ya duba yaya zaku yi aiki, don haka ku ji duniya kuma ku kiyayi mata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ɗayanku ya kuskura ya taɓa azzakarinsa da damansa, a halin yana fitsari, kuma kada ya yi tsarki na bayan gida da damansa, ko kuma ya yi nunfashi a ƙwarya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa wani mutum ya tambayi Annabi - tsira da a mincin Allah su tabbata agare shi - daga alkiyama, sai ya ce: Yaushe ne alkiyama? Ya ce: "Mai ka tanadar mata?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kaɗai kwatankwacin abokin zama na gari da mummunan abokin zama, kamar maɗaukin almiskine da mai busa zugazugi,
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana yawaita faɗin: "Ya mai jujjuya zukata Ka tabbatar da zuciyata akan addininKa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya roki Allah shahada da gaskiya, Allah Zai kai shi matsayin shahidai, koda ya mutu akan shinfiɗarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bala'i ba zai gushe ga mumini da mumina ba a kansa da ɗansa da dukiyarsa har sai ya gamu da Allah ba shi da wani laifi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Madaukaki Ya ce: Babu wani sakamako ga bawa na mumina idan na kame darajojinsa na mutanen duniya sannan na dauke ta sai Aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku yi salla a kanku. Kada kuyi addu’a akan yayan ku, kar ku kira kudin ku, kar ku yarda da Allah na awa daya da aka gabatarda kudiri kuma zai amsa muku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi kusancin lokacin da bawa yake kasancewa kusa da Ubangiji a cikin (kason) dare na karshe
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafificin dinaren (kudi) da mutum zai ciyar da shi: Dinarin da ya ciyar da shi ga iyalansa, da dinaren da mutum yake ciyar da shi ga dabbarsa a tafarkin Allah, da dinaren da yake ciyar da shi ga abokansa a tafarkin Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku ya ga wani abu a mafarkinsa da yake son sa to shi daga Allah ne, sai ya godewa Allah a kansa kuma ya bada labarin shi, idan kuma ya ga wanin hakan daga abinda yake ƙi, to kawai shi daga Shaiɗan ne, to sai ya nemi tsari daga sharrinsa, kuma kada ya fadawa kowa, to shi (mafarkin) ba zai cutar da shi ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
’’Lamarin mumini da ban mamaki yake, dukkannin al’amuransa alheri ne, kuma hakan ba ya kasancewa ga kowa sai ga mumini
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance idan zai yi atishawa, yana sanya hannunsa - ko tufafinsa - a bakinsa, kuma ya runtse - ko matse - muryarsa da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Za’a zo da mutum ranar Alkiyama, sai a jefa shi a cikin wuta, sai hanjin cikinsa su fita, sai ya kewaya da su kamar yadda jaki yake kewaye da dutsen nika
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku dauki kabarina a matsayin idi, haka kuma gidajenku ba su zama kaburbura ba, ku yi min addu’a, saboda mika wuyan ku ya fada min inda kuka kasance
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan kun sa shi, kuma idan kuna yin alwala, ku fara da kwanakinku.”
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya reni 'yan mata biyu har suka balaga zai zo ranar alƙiyama ni da shi" sai ya dunƙule yatsunsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba za ku shiga aljanna ba har sai kun yi imani, Ba za ku yi imani ba har sai kun so junanku, , shin ba na shiryar daku akan abinda idan kun aikata shi za ku so junanku ba? ku yada sallama a tsakaninku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanne aiki ne mafifici a wurin Allah? ya ce: "Sallah akan lokacinta", Ya ce: Sannan wanne? Ya ce: "Sannan biyayya ga mahaifa" Ya ce: Sannan wanne? Ya ce: Yaki a tafarkin Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wannan wani dutsene da aka jefa shi cikin wuta tun shekara saba'in, shi (dutsan) yana faɗawa cikin wuta a yanzu, har sai da ya kai karshanta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa wani mutum ya ci a wurin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - da hannun hagunsa, sai Ma’aikin Allah ce da shi: "Ka ci da hannun damanka ." Ya ce: Ba zan iya ba. Ya ce: "Ba za ko ka iya ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Canfi shirka ne, canfi shirka ne, canfi shirka ne, - sau uku -", babu wani a cikinmu saidai, saidai cewa Allah - Mai girma da daukaka - Yana tafiyar da shi da dogara (ga Allah)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na kasance tare da Sa'eed bin Jubair sai ya ce: Wanene a cikinku ya ga duniyar da ta share jiya? Na ce: Ni ne, sai na ce: Amma ni ba na cikin sallah, amma an yi min duri
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu cuta mai yaɗuwa zuwa ga wani (da karantanta) babu canfi, ko mujiya, ko Safar, kuma ka guje wa kuturu kamar yadda kake guje wa zaki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
na rantse da Allah, Allah ya shiryar da mutum daya da kai shi ne mafi alheri daga jajayen ni'imomi (rakuma)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanene shi da bai kamata in gafarta wa irin wannan ba? Na gafarta masa, kuma na batawa aikinku rai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ba'a wani rai da zalunci sai idan ya kasance Xan Annabi Adam na farko yana da Alhaki a cikin sadomin shi ne wanda ya Sunnata kisa"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba ku sani ba cewa Musulunci ya shafe abin da yake gabaninsa, hijira kuma ya shafe abin da yake gabaninsa, kuma Hajji ya shafe abin da yake gabaninsa?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ce - ma’ana: idan ya fita daga gidansa -: Da sunan Allah na dogara ga Allah, kuma babu wani karfi ko iko sai ga Allah, za a ce masa: Ka shiryu, ka isa, kuma ka yi albarka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku ji tsoron Allah ku sallaci (sallolinku) biyar, ku azimci watanku (Ramadan) ku bada zakkar dukiyoyinku, ku bi shugabanku, zaku shiga aljannar Ubangijinku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku ya haɗu da ɗan uwansa to ya yi masa sallama, idan bishiya ko katanga ko dutse ya tsare tsakaninsu sannan ya haɗu da shi to ya yi masa sallama kuma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba na nuna muku abin da Allah Ya ke shafe kurakurai da shi ba, kuma Yake ɗaukaka darajoji da shi?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba na baku labari da mafificin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a gurin Mamallakinku, mafi ɗaukakarsu a darajojinku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
'Lallai Ni na san wata kalmar da zai faɗeta da abinda yake ji ya tafi daga gare shi, da zaice: Ina neman tsarin Allah daga Shaiɗan, abinda yake ji zai tafi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafarki na gari daga Allah ne, mummunan mafarki kuwa daga Shaiɗan ne, idan ɗayanku ya yi mummunan mafarkin da yake jin tsoronsa to ya yi tofi a hagunsa, kuma ya nemi tsarin Allah daga sharrinsa, to cewa shi ba zai cutar da shi ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na ce: Ya Manzon Allah menene tsira? ya ce: "Ka mallaki harshenka gareka, kuma gidanka ya yalwaceka, ka yi kuka akan kuskurenka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Akwai matakai guda dari a Sama wanda Allah ya tanadar wa mujahidai a tafarkin Allah, tsakanin darajoji biyu kamar tsakanin sama da kasa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ni ina inda zatan bawaNa yake, kuma Ni ina tare da shi lokacin da yake ambatona
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka shiryar da ni ga wani aiki wanda idan na yi shi, zan shiga aljanna, ya ce: "Ka bauta wa Allah, kada ka hada Shi da komai, ka tsayar da sallah, ka bayar da zakkar da aka wajabta, ka azimci Ramadan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da ace Duniya tana da kimar Fuffuken Saura, da Kafiri bai sha Ruwa Makwarwa daya ba a cikinta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Ya turbuɗe hanacin, sannan Allah Ya turbuɗe hanacin, sannan Allah Ya turbuɗe hanacin" Aka ce: Wa ya Manzon Allah? Ya ce: "Wanda ya riski iyayen sa lokacin girma, ɗayan su ko su biyun amma bai shiga Aljanna ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Masu kaɗaitawa sun rigaya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shaiɗan yana ƙulli uku akan ƙarshen kan ɗayanku idan ya yi bacci, yana buga (hannunsa) akan kowane ƙulli, ka yi dare mai tsawo, sai ka yi bacci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idanun da wuta bata taba su ba: ido mai kuka saboda tsoron Allah, ido mai kiyaye hanyar Allah.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk al'ummata an yafe musu sai masu bayyanarwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani bawa ba zai suturta wani bawa a duniya ba sai Allah Ya suturta shi a ranar Alƙiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai kada ɗayanku ya mutu sai yana kyautatawa Allah zato
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na haɗu da (Annabi) Ibrahim a daren da aka yi Isra'i dani sai ya ce: Ya Muhammad, ka yi wa al'ummarka sallama daga gareni, kuma ka basu labarin cewa aljanna mai daɗin turɓaya ce mai daɗin ruwa ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani abin da ya rage daga annabci sai bushara
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ina da kwatankwacin zinare, da na yi farin ciki da cewa darare uku ba za su wuce ni ba alhali ina da wani abu daga ciki sai wani abu da nake bi bash
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ka kasance kamar yadda ka faɗa, to, kamar kana cusa musu toka mai zafi ne a bakin su, kuma wani mai rinjaye a kansu daga Allah ba zai gushe tare da kai ba muddin dai ka kasance a kan haka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wasu mutane da suke tashi daga wani wurin zaman da ba sa ambaton Allah a cikinsa, face sun tashi kamar mushen jaki, kuma suna masu asara
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Misalin wanda yake ambatan Ubangijinsa da wanda ba ya ambatan Ubangijinsa, kamar rayayye ne da matacce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ni ina jiye muku tsoro a baya na, abinda za'a buɗe muku na ƙawar duniya da adonta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya auri mata biyu a tafarkin Allah muna so a kira shi daga kofofin sama, ya Abdullahi, wannan shi ne mafi alheri, saboda haka duk wanda yake cikin ma'abota sallah ana kiransa sallah, kuma duk wanda yake cikin masu jihadi ana kiran shi daga kofar jihadi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya gan ni a cikin mafarki zai gan ni a farke - ko kuma kamar ya gan ni a farke - Shaidan ba zai yi koyi da ni ba.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa mafi sauƙin 'yan wuta a azaba wanda yake da takalma biyu da igiyoyi na wuta, ƙwaƙwalwarsa tana tafarfasa kamar yadda (tukunyar) tagulla take tafarfasa, ba ya ganin cewa wani mutum ya fi shi tsananin azaba, kuma shi shi ne mafi sauƙin azabarsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mutum uku suna bin mamacin: danginsa, kuɗinsa, da aikinsa, sannan dawowa biyu kuma ɗaya ya rage: danginsa da kuɗi sun dawo, kuma aikinsa ya kasance
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ke kan abin hawa shi ke sallama ga mai tafiya, mai tafiya kuma yana sallama ga wanda ke zaune, kadan kuma (suna sallama) ga masu yawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Aikin alheri (shi ne) kyakkyawar ɗabi'a, zunubi kuma abinda ya sosu a cikin ƙirji, kuma kaƙi mutane su yi tsinkaye akansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Zuwa ga Allah na yi farin ciki da tuban bawansa daga dayanku, wanda ya fadi a kan dabbobinsa, kuma ya yaudare shi a cikin kasar dangi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah yana karbar Tuban Bawa Matukar Ransa bai kai gargara ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutane ! Lallai Allah Mai tsarki ne ba Ya karba sai mai tsarki, kuma Allah Ya umarci muminai da abinda Ya umarci Manzanni da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle ne Allah - Maɗaukakin sarki - Yana shimfiɗa hannunSa da daddare domin mai laifi da rana ya tuba, kuma Yana shimfiɗa hannunSa da rana domin mai laifi da daddare ya tuba, har sai rana ta ɓullo daga yammacinta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa wani Mutum ya tambayi Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi game da Azumi a lokacin tafiya sai ya ce: "idan kaga dama kayi Azumi in kuma kaga dama ka sha ruwanka"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yana daga abin da mutane suka riska daga zancen Annabci na farko: Idan ba ka da kunya, to ka aikata abin da kake so
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka kasance a duniya kamar kai baƙo ne ko mai ƙetare hanya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada harshenka ya gushe yana ɗanye daga ambatan Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ɗayanku ba zai yi imani ba, har sai ya sowa ɗan uwansa abinda yake sowa kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya tuba kafin rana ta fito daga faduwarta, Allah zai tuba a kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba zan gaya muku wanda aka hana wuta ba? Ko kuma wa ya haramta ta wuta? Haramtacce ne ga kowane dangi mai sauki ne, mai taushi kuma mai sauki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - bai taba zagin abinci ba, idan ya so shi, ya ci, in kuma ya ki shi, to ya bar shi.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Zalunci duhu ne a ranar tashin kiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Zagin musulmi fasiƙanci ne, kuma yaƙarsa kafirci ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya yi mubaya'a ga limami kuma ya ba shi cinikin hannunsa da 'ya'yan zuciyarsa, to ya rantse da shi idan zai iya.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku farawa Yahudawa ko Nasara da sallama, idan kun haɗu da ɗayansu a hanya to ku buƙace shi zuwa mafi ƙuncinta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan dayanku ya yi sanadi, to ya fara da dama, idan kuma aka cire shi to ya fara da hagu, kuma bari hannun dama ya kasance na farkonsu ya kwance, kuma na karshe daga cikinsu ya cire
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu ɗayanku da zai yi tafiya a cikin tafin kafa ɗaya, ya ɗora su a kan dukkansu, ko ya tube su duka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani abu mafi nauyi a ma'aunin mumini a ranar Alkiyama daga kyawawan dabi'u, lallai Allah Yana kin mai alfasha mai mummunar magana
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Daya daga cikin manyan zunubai shi ne mutum ya zagi iyayensa." Aka ce: Shin mutumin yana zagin iyayensa ne? Sai ya ce: Ee, ya zagi mahaifin mutum, ya zagi mahaifinsa, mahaifiyarsa kuma ta zagi mahaifiyarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ji hadisin wasu mutane alhali suna kiyayya da shi; Zuba a kunnuwansa yanzu a ranar sakamako
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya futo wurinmu, sai muka ce: Ya Manzon Allah, hakika mun san ya zamu yi maka sallama, to yaya zamu yi maka salati?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin gaisawa Hannu da Hannu ta Kasance a cikin sahabban Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi? ya ce E
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba zan gaya muku abin da nake son fada wa Allah ba? Mafi soyuwa ga magana ga Allah: Tsarki ya tabbata ga Allah da yabo
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Marowaci shi ne wanda aka ambace ni a wurinsa bai yi mini salati ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ci abin ci sai ya ce: Godiya ta tabbata ga Allah wanda Ya ciyar da ni wannan kuma Ya azirtani shi ba tare da wata dabara daga gareni ko ƙarfi ba, za'a gafarta masa abinda ya gabata daga zunubinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ji tsoronsa ya fi yawa a ciki, kuma duk wanda ya kai matakin kasa, to ya sami matsayi, kawai dai kayan Allah suna da daraja, in ba haka ba kayan Allah ne Aljanna.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ratsa wani abu daga cikin masallatanmu ko kasuwanninmu da mai martaba, to ya taba ku, ko kuma ya mallake shi da hannunsa. Cewa ya cutar da wani daga cikin musulmai da wani abu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wasu daga cikinsu suna dauke wuta a kan dugadugansa, wasu kuma suna dauke shi zuwa gwiwowinsa, wasu kuma suna daukarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
A kan Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - tare da tashe: "Da wanda raina yake a hannunsa, da ba ku yi zunubi ba, da Allah zai fita daga gare ku, kuma ya zo da mutanen da suka yi zunubi, kuma suna neman gafara daga Allah Madaukaki, kuma zai gafarta musu."
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yakai ɗan Adam lallai cewa kai baka roƙeni ba, ka yi kwaɗayi gareni zan gafarta maka abinda ya kasance gareka babu ruwaNa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Za a shigar da Jahannama a wannan rana a kansa saboda iyayengiji dubu saba'in, tare da kowace sarauta ta sarakuna dubu saba'in da suke jan ta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba'a dawo da addu'a tsakanin kiran sallah da iƙama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
’’ Ya Allah Ka gyara mini Addini na wanda shi ne ƙashin bayan al’amari na
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Ubangiji Ka gafarta mini kuskurena da wautata, da wuce gona da irina a cikin dukkan al'amarina, da abinda Kaine Mafi sani da shi daga gareni, ya Allah Ka gafarta mini kurakuraina, da gangancina da jahilcina da kakacina, dukkan hakan daga garenin ne, ya Allah Ka gafarta mini abinda na gabatar da abinda na jinkirtar, da abinda na ɓoye da abinda na bayyana, kaine Mai gabatarwa kuma Kaine Mai jinkirtarwa, kuma kaine Mai iko akan dukkan komai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah lallai ni ina roƙonKa lafiya a duniya da lahira
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah ina roƙon Ka dukkan alheri, magaggaucinsa da majinkircinsa, abin da na sani daga gare shi da abin da ban sani ba, kuma ina neman tsarinKa daga dukkan sharri magaggaucinsa da majinkircinsa, abin da na sani daga gare shi da abin da ban sani ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah ina neman tsarinKa daga gushewar ni'imarKa, da juyawar lafiyarKa, da shammatar azabarKa, da dukkan fushinKa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah ni ina neman tsarinKa daga rinjayar bashi, da rinjayar maƙiyi, da dariyar maƙiya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah da (kiyayyewar) Ka ne muka wayi gari, kuma da (kiyayewar) Ka ne muka shiga maraice, da (al'amarin) Ka ne muka rayu, kuma da (al'amarin) Ka ne zamu mutu, kuma tashi (daga ƙabari) yana gareKa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mumini kakkarfa ya fi alkairi da soyuwa a wajen Allah sama da mumini rarrauna, akwai alkairi a kowanne,
عربي
الإنجليزية
الأوردية
To idan kunki hanuwa to kubawa Hanya hakkinta, suka ce: Maye hakkinta? ya ce: Runtse ido, da kawar da cuta, da Amsa Sallama, da Umarni da kyakkyawa, da kuma hani da Mummuna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi yawan addu'ar Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ta kasance: "Ya Allah Ubangijinmu Ka bamu kyakkyawa a duniya, a lahira ma kyakkyawa, kuma ka karemu azabar wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shugaban Istighfari
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Boni ya tabbata ga wanda yake zantar da Mutane sai yayi Karya don Mutane suyi Dariya, Boni ya tabbata a gare shi sannan Boni ya tabbata a gare shi"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutane ku yaɗa sallama, ku ciyar da abinci, ku sadar da zumunci, ku yi sallah alhali mutane suna bacci, zaku shiga aljanna cikin aminci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Allah Madaukakin Sarki yana cewa: Ni ina tare da Bawa na ko yaushe ya anbace ni kuma Labbansa suka Motsa saboda ni"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Duk wanda aka bashi Raihan, to kada yaki karba, saboda yana saukin dauka, ga kuma dadin Kamshi"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku ji tsoron zalunci, domin zalunci duhu ne ranar Alkiyama, Ku ji tsoron kwauro, domin kwauro shi ne ya hallaka wadanda suka gabaceku,
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Nine shugaban wani gida a cikin Dausayin Al-jannah ga wanda ya bar jayayya ko da kuwa shi ne Maigaskiya"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa wani mutum ya tambayi Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi: Wanne aiki ne ya fi a Musulunci? ya ce: "Ka ciyar da abin ci, ka yi sallama ga wanda ka sani da wanda baka sani ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An tambayi Annabi game da abu mafi yawa da yake shigar da Mutane" Al-janna? ya ce: Tsoron Allah da kyawawan Halaye, kuma aka tambaye shi game da abu mafi yawa da yake jefa Mutane wuta sai ya ce Baki da Farjin su"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Duk wanda yayi sadaka da cikin tafin hannu na Dabino na Halaliyar nemansa, Kuma Allah baya karba sai mai tsarki, to Allah zai karba masa da Hannun dama, sannan ya Yalwata ta ga Ma'abocinta kamar yadda dayanku yake kiwo, sai yayi nuni da kamar kwatankwacin Dutse"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ciyar da mu kuma ya Shayar da mu, kuma ya isar mana kuma ya bamu Makwanci, Saboda da yawa wanda babu mai isar masa ko mai bashi makwanci"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Mutane Uku Allah baya musu Magana Ranar Al-kiyama luma ba zai tsarkake su ba kuma bama zai kallesu ba"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
ka ce Ya Allah Ka shiryar dani Ka datar dani, ka ambaci shiriya (irin) shiriyarka ta hanya, da dacewa (irin) dacewar kibiya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bana baku labari ba Maye cizo? shi ne Gulmar da ake yada kadarta cikin Mutane
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Mutane Uku ba zasu shiga Al-janna ba: Mashayin giya da mai yanke Zumunci, da Mai Gasgata Masu Sihiri"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Idan Mutum Uku suka futa tafiya to su dora dayansu ya zama shugaba"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Lallai cewa Annabi ya kasance idan ya shiga wajen Wanda zai duba (Mara lafiya( yakan ce: Babu komai Mai tsarkakewa (Zunubai( in Allah ya so
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Lallai cewa Annabi ya kasance yana cewa: Ya Ubangiji ina neman tsarinka daga Kuturta, da hauka, , da kuma Kuturta, da munanan Cututtuka"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin bana shiryar daku ga mafi alheri daga abinda kuka tambaya ba? idan kun kwanta - ko kunzo shinfiɗarku - to ku yi tasbihi sau talatin da uku, ku yi hamdala sau talatin da uku, ku yi kabbara sau talatin da da hudu, to shi ne mafi alheri gareku daga dan aiki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
{Ka ce Shi ne Allah Shi kadai} da falaki da Nasi (Wato ka karanta Qul huwa da Falaki da Nasi) lokacin da ka wayi gari da kuma lokacin da ka yi maraice sau uku sun isheka komai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: Da suna Allah wanda wani abu ba ya cutuwa tare da sunanSa a cikin ƙasa, ko cikin sama, Shi ne Mai yawan ji Masani”. sau uku, wani bala'i na fuj'a ba zai same shi ba har sai ya wayi gari
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"wani Mutum yace: Ya Manzon Allah wani Mutum daga cikin mu yakan gamu da Danuwansa ko Abokinsa shin ya durkusa masa, sai ya ce to ya rikeshi ya ya sunbance shi ? sai yace aa sai ya ce to ya kama hannunsa su gaisa? ya ce: Ey"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka ce: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kadai Yake ba Shi da abokin tarayya, Allah ne Mafi girma Mai girma, godiya ta tabbata ga Allah mai yawa, tsarki ya tabbata ga Allah Ubangijin talikai, babu dabara babu karfi sai ga Allah Mabuwayi Gwani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na ce: Ya Manzon Allah ka koyamun wata Addu'a ya ce kace: "Ya Ubangiji ina neman tsarinka daga sharrin jina, da kuma sharrin Ganina, da kuma Sharrin Harshena, da kuma Sharrin Zuciyata, da kuma Sharrin farjina"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Masu biyewa juna mai fadinsu ba ya tabewa - ko mai aikata su - a bayan kowacce sallar farilla, Tasbihi talatin da uku, da Tahmidi talatin da uku, da Kabbara talatin da hudu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Duk wanda aka yambaye shi wani ilimi sai ya boye shi to za'a yi masa linzami da shi na wuta a Ranar Alkiyama"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya rantse sai ya ce a cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, wanda ya ce wa abokinsa: Zo mu yi caca tare, to ya yi sadaka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin kun san waye muflis (wanda aka yi wa wasoso)?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya kusanta ya kasance mafi Alkairin Dukiyar Musulmi iya ce Dabbobinsa da yake kiwansu a gefen duwatsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya zantar da wani Hadisi daga gareni yana ganin cewa shi ƙarya ne to shi yana ɗaya daga cikin maƙaryata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Bawa idan ya La'anci wani abu, sai la'antar ta tashi zuwa sama, sai a rufe kofofin Sama a hanata shiga, sannan sai ta dawo Qasa, sai a toshe mata kofa, sai ta duda hagu da Dama, idan bata samu wurin da ta dace ta sauka ba sai ta koma kan wandaaka yiwa ita, to idan ya dace da ita shi ke nan idan kuma bai dace ba sai ta koma kan wanda yayi ta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
ya kasance idan ya shiga masallaci sai ya ce: "Ina neman tsarin Allah Mai girma, da fuskarSa Mai girma, da sarautarSa daɗaɗɗiya, daga Shaiɗan abin jefewa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Maxauakai yana cewa idan bawa na ya so yin savo, kada ku rubuta shi har sai ya aikata, idan kuma ya aikata shi to ku rubuta masa kwatankwacinsa, kuma idan ya barshi saboda ni to ku rubuta masa lada
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mai kira zai kira: Lallai cewa ku zaki yi lafiya ba za ku yi masassara ba har abada, kuma ku zaku rayu ba za ku mutu ba har abada, kuma cewa ku zaku samartaku ba zaku tsufaba har abada, kuma cewa ku zaku ni'imtu ba zaku yanke ƙauna ba har abada'
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah - alherinSa ya yawaita kuma Ya ɗaukaka - Zai cewa 'yan aljanna: Yaku 'yan aljanna? sai su ce: AmsawarKa ya Ubangijinmu da dai amsawarKa, sai Ya ce: Shin kun yarda? Sai su ce: Dan me ba zamu yarda ba alhali Ka bamu abinda baKa bawa wani daga halittarKa ba?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan 'yan aljanna suka shiga aljanna, ya ce: Allah -Maɗaukakin sarki - zai ce: Kuna son wani abu ne da zan ƙaro muku shi?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai 'yan Al-janna suna gano Xakunan waxanda suke samansu kamar yadda kuke ganin Tauraro mai haske da ya wuce a sararin sama daga Gabas ko kuma Yamma don fifikon da ke tsakaninsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wallahi Kwarin bakar cikin Al-janna yafi Alkairi daga abunda rana ta futo mata ko ta faxar Mata (Wato Duniya)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wannan kun yabe shi da Al-kairi, sai Al-janna ta tabbata a gare shi, kuma wannan kun faxi sharri akansa, sai wuta ra tabbata akansa, kune shaidun Allah a bayan Qasa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai kai in ka bibiyi Al-aurar Musulmai zaka vata su, ko ka kusa ka vata su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya lalata Matar Wani ko baiwarsa to baya tare da mu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya qauracewa Xan uwansa Shekara xaya to kamar ya zubar da Jininsa ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Shaiɗan haƙiƙa ya yanke ƙaunar masu sallah su bauta masa a tsibirin larabawa, sai dai a sa gaba a tsakaninsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An rubutawa Xan Adam rabonsa a Zina kuma dole sai ya same shi babu Makawa: Idanu suna Zina zianarsu Kallo, Kunnuwa suna Zina Zinar su Sauraro, Harshe yana Zina Zinarsa Magana, Hannu Zinarsa Tavawa, Qafa kuma Zinarta tafiya, Zuciya Kuma tana so da Buri, kuma Farji yana gasgata hakan ko ya qaryata shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Nau'i biyu daga 'yan wuta ban gan su ba; Wasu mutane atare da su akwai bulalai kamar jelunan shanu suna dukan mutane da su.
Da wasu mata masu sanye da tufafi kuma tsirara masu jawo hankula kuma karkatattu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada wani mutum ya kalli al'aurar wani mutum, ko mace ta kalli al'aurar wata mace
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku bar wuta kunne a gidajenku lokacin da kuke bacci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Qararrawa ita ce garayar Shaixan ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yaku wannan mata, ku yi sadaka, dan ni an nuna min cewa kune mafi yawan 'yan wuta". Sai suka ce: Dan me ya Manzon Allah? ya ce: "Kuna yawaita tsinuwa, kuma kuna butulcewa zamantakewa, banga masu tawayar hankali da Addini mafi tafiyar da hankalin namiji ba mai karfin niyya kamar ɗayanku ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Musulmi shi ne wanda musulmai suka kubuta daga harshensa da hannunsa, wanda ya yi hijira shi ne wanda ya kauracewa abinda Allah Ya yi hani daga gare shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Gangaran a karatun Alƙur'ani yana tare da manyan mala'iku masu biyayya ga Allah, kuma wanda yake karanta Alƙur'ani kuma yake guragura a cikinsa yana mai shan wuya to yana da lada biyu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin kuna cutar ganin rana da tsakar rana, ba cikin gajimare ba? Suka ce: A'a. Ya ce: Shin kuna shan wahala wurin ganin wata a daren cikakken wata, ba cikin gajimare ba?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah yana Sunaye Chasa'in da Tara Xari babu xaya babu wanda zai Haddace su face ya shiga Al-janna, kuma shi xaya ne kuma yana son kaxaitawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Waɗannan ciyawar suna mutuwa, kuma idan ɗayanku ya zo gidan wanka, to ya ce: Ina neman tsari ga Allah daga sharri da sharri
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada kuyi jayayya a cikin Qur'ani saboda Jayayya a cikinsa Kafirci ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani Mutum da yafi manzon Allah SAW soyuwa a gare su, kuma sun kasance idan suka ganshi basa miqewa saboda saninsu da yanaqin hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk mutumin da ya halarci (yaƙin) Badar da Hudaibiyya ba zai shiga wuta ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya cewa Abubakar da Umar: "Waɗannan biyun sune shugabannin dattijan 'yan aljanna daga na farko dana ƙarshe sai dai Annabwa da Manzanni
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Sunyi Gaskiya, lallai su ana yi musu Azaba Azabar da Dabbobi suke ji baki xayansu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Manzon Allah, ban bar wata karamar bukata ko babba ba sai da na zo mata, (na laifi) ya ce: "Shin baka kasance kana shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah ba kuma cewa Muhammad Manzon Allah ne?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shaidan yana zo wa dayanku sai ya ce: Waye ya halicci kaza? waye ya halicci abu kaza? har ya ce: Waye ya halicci Ubanugijinka? idan ya ga haka to (sai) ya nemi tsarin Allah ya kuma hanu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ayyuka shida ne, mutane kuma hudu ne, akwai tabbatattu biyu.
Da tamka da tamka, da kyakkyawa da tamkarta goma, da kyakkyawa da dari bakwai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai daga cikin alamomin tashin Alkiyama, za’a dauke ilimi, jahilci zai yi yawa, zina zata yawaita, za’a yawaita shan giya, maza za su yi karanci, mata za su yi yawa, har sai ya kasance mata hamsin mutum daya ne yake kula da su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wutarku wani yankine daga yanki saba'in daga wutar Jahannama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya yi mini karya da gangan to ya tanadi masaukinsa a wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ambaci wani abu, sai ya ce: "Wannan a lokacin tafiyar ilimi kenan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku nemi ilimi dan ku yi wa malamai alfahari da shi, ko ku yi musu da wawaye da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Ya buga wani misali hanya ce madaidaiciya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin dayanku yana son idan ya koma zuwa iyalansa ya samu manyan taguwowi masu ciki masu giba?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Za'a ce da ma'abocin Alkur’ani: Karanta ka daukaka, ka rera kamar yadda ka kasance kana rerawa a duniya, domin cewa matsayinka zai tasayane a karshen ayar da ka karantata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mai bayyanar da Alkur’ani kamar mai bayyanar da sadaka ne, mai boye Alkur’ani kamar mai boye sadaka ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
sun kasance suna koyan ayoyi goma daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ba sa koyan wasu goman daban har sai sun san abinda ke cikin wadannan na ilimi da aiki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yakai baban Al-Munzir, shin ka san wacce aya ce daga littafin Allah mafi girma tare dakai?" ya ce: Na ce; {Allah wanda babu wani abin bautawa da gaskiya sai Shi Rayayye Tabbatacce da kanSa} [Al-Baqara: 255]. Ya ce: Sai ya daki kirjina, ya ce: "Wallahi ilimi ya faranta maka kai baban Al-Munzir
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan ya zo wa shinfidarsa kowanne dare yana taro tafikansa, sannan ya yi tofi a cikin su, sai ya karanta a cikinsu: {Ka ce Shi ne Allah Shi kadi }, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin safiya}, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin mutane} (Kul huwa da Falaki da kuma Nasi)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani mutum da zai aikata laifi, sannan ya tashi ya yi alwala, sannan ya yi sallah, sannan ya nemi gafarar Allah, sai Allah Ya gafarta masa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka ce: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, zan yi maka shaida da ita ranar Alkiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku zai shiga masallaci, to, ya ce: Ya Allah Ka buɗe min ƙofofin rahamarKa, idan zai fita, to, ya ce: Ya Allah ina roƙonKa daga falalarKa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wannan wani Sahiɗan ne ana ce masa khinzab, idan ka ji shi ka nemi tsarin Allah daga gare shi, ka yi tofi a hagunka sau uku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah ba Ya karɓar aiki sai wanda ya zama abin tsarkakewa, kuma aka nufi fuskar Allah da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Abubuwa guda huɗu wanda ya kasance a cikinsa to ya zama munafiki tsantsa, wanda ya kasance a tare da shi akwai wata ɗabi'a daga cikinsu to ya kasance akwai ɗabi'a ta munafunci a tare da shi har sai ya barta:
Idan zai yi magana sai ya yi ƙarya, idan an ƙulla yarjejeniya da shi sai ya yi yaudara, idan ya yi alƙawari sai ya saɓa, idan an yi faɗa da shi sai ya yi fajirci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yana daga kyan Musuluncin mutum yabar abin da babu ruwansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan mutum ya rasu akin sa ya yanke sai dai daga abu uku: Sadaka mai gudana, ko wani ilimin da ake anfanuwa da shi, ko ɗa na gari da ya ke masa addu'a
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mumini ba mai yawan suka bane ko mai yawan tsinuwa ba ko mai yawan alfasha ba ko mai zancen banza ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: (Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Shi kaɗai Ya ke ba shi da abokin tarayya, mulki naSa ne, godiya taSa ce, kuma Shi Mai iko ne a kan dukkan komai) sau ɗari a cikin yini
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Zuciyar babba ba zata gushe ba tana budurwa a kan abubuwa biyu: A son duniya da tsawon buri
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Ku yawaita tina mai rushe jin daɗi". Yana nufin mutuwa
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Kada ku shiga mazaunan waɗanda suka zalinci kawunansu, sai dai idan kun kasance kuna masu kuka
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Za'a bijiro da fitintinu akan zukata kamar tabarma kara-kara
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Idann dayanku ya ci abinci to kar ya goge hannunsa har sai ya sude shi.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan Allah Ya tara mutanen farko da na ƙarshe ranar alƙiyama za'a ɗaga tuta ta dukkan wani mayaufdari, sai a ce: Wannan yaudarar wane ɗan wane ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya umarce mu da abubuwa guda bakawai, kuma ya hanemu da abubuwa bakwai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa Manzan Allah-tsira da Amincin Allah su tabbata agareshi-yayi Zobe na Zinare
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Duk abun Shan da ya sa Maye to Haramun ne"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haramta giya ya sauka ne kuma ana yin ta daga abubuwa biyar ne: inibi, dabino, zuma, alkama, da sha'ir"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Zaman dakon yini ɗaya saboda Allah shi ne mafi alheri daga duniya da abinda ke kanta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da wani mutum zai maka leken asiri ba da izinika ba, sai ka jefe shi da dutse, har ka cire masa ido: ba laifi yin hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah ya hana sanya alhariri sai a gurin yatsu biyu, ko uku, ko hudu.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba zan gaya muku game da rukunoni uku ba: Daya daga cikinsu ya koma ga Allah, kuma Allah Ya ba shi. Shi kuma dayan,sai yaji kunya sai Allah ya ji kunyarsa, amma dayan sai ya bujure sai Allah ya kau da kan ga barinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ce: Ka ce: Ya Allah ka ji tsoron sammai da kassai, wanda ya san gaibi da shaida. Ubangiji kuma Sarki komai, Na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman tsarinka daga sharrin raina da sharrin Shaidan da shirkarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annabin Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana cewa: Mun zauna sai aka mayar da sarki zuwa ga Allah, kuma godiya ta tabbata ga Allah, babu wani abin bauta sai Allah shi kadai, ba shi da abokin tarayya.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Namiji yana bacci yana bacci, kuma an kwace amanar daga zuciyarsa, don haka alamarta ta kasance kamar laka, to sai ya yi barci, kuma amintar da ita ta kasance daga zuciyarsa, don haka tasirinsa ya kasance kamar alamar magul
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana shiga bayan gida, sai ni da wani yaro sa'ana mu ɗaukar masa salka ta ruwa da kuma sanda sai ya yi tsarki da ruwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai yana daga cikin Girmama Allah girmama Ma'abocin furfura a Musulunci da Mahaddacin Alqur'ani wanda baya shige gona da iri a cikinsa ko mai sakaci da shi da kuma girmama mai Mulki mai Adalci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na ganka kana sallah banda sumba? Ya ce: Da ban ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - na aikata abin da na aikata ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to bakonsa ya girmama ladar sa. ”Suka ce:“ Mene ne sakamakonsa? Ya Manzon Allah, ya ce: Yininsa da darensa, da karimcinsa kwana uku ne, don haka abin da ya kasance a baya sadaka ce a gare shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na ga Ansaruwan da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - suke yi - wani abu da na umarci kaina cewa kada in bi wani daga cikinsu sai dai in bauta masa.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Baya tare da mu wabda duk baya jin tausayin Qaramin mu, kuma bai san girman Babbanmu ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Amintaccen ma'ajin Musulmin da ke aiwatar da abin da aka umurce shi ya ba shi cikakke, yana kiyaye kansa da alheri, kuma yana tura shi zuwa ga abin da ya umurce shi da aikatawa, ɗayan sadaka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Akwai ‘yan’uwa maza biyu a zamanin Annabi -SAW- kuma dayansu zai zo wurin Annabi -SAW- dayan kuma kwararre ne. da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa Lallai Annabi ya Kasance yana Tasbihi akan abin hawansa, kuma ko ina ya sanya fuskarsa, yana nuni da kansa, kuma haka ma Dan Umar yake yi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na kasance a lokacin Manzon Allah -SAW- yaro ne, kuma na kasance ina kiyaye shi daga gare shi, don haka me ya hana ni fada sai dai a nan maza sun girme ni
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai haƙiƙa Allah Ya wajabta mata Aljanna da shi, ko kuma Ya 'yanta ta daga wuta da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ni manzon Allah ne zuwa gare ku, cewa Allah ya ƙaunace ku kamar yadda kuka ƙaunace shi a cikinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ban kasance mai kishin daya daga cikin matan Annabi ba - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - ba na kishin Khadija - Allah Ya yarda da ita - kuma ban taba ganinta ba, amma ana yawan ambatonta.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mabuqacin da aka dawo da shi ba kwanan wata da taliya ba, ba kuma cin abinci da munchkin ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani bawan da ya fada cikin annobar, don haka ya kasance a cikin kasarsa cikin haquri, yana neman wani tunani da ya san cewa ba zai same shi ba sai dai abin da Allah ya wajabta masa sai dai in yana da ladan shahidi.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Fatarar alummata ita ce wacce ta zo ranar tashin kiyama kuma wannan ita ce addu’a, azumi, da zakka, kuma ya zo ya zagi wannan, ya aibata wannan, ya cinye wannan kudin, ya kashe wannan, wannan kuma jininka ne.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku kama kafa da fadin Ya Ma'abocin Girma da Daukaka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku ya isa zuwa ga majalisa to ya yi sallama, idan kuma yana so ya tashi to ya yi sallama, domin (sallama) ta farkon bata fi mafi cancanta daga ta ƙarshe ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
‘’Na tsinkaye a cikin Aljannah sai nag a mafiya yawan ahalinta talakawa ne ,Na leqa Wuta kuma sai nag a mafiya yawan ahalinta mata ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Addu'ar musulmi ga ɗan'uwansa a ɓoye abar karɓa ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mun Kasance idan muka jewa Annabi SAW dayan mu yana zama ne inda duk ya samu wuri
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Al-janna da Wuta sunkai Qara, sai wuta ta ce: ni ta Masu jabberanci ce da Masu girman kai, ita kuma Al-janna Sai ta ce: ni ta Raunanan Mutane da Miskinan su ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya haxiye fushi, kuma yana da ikon ya ya rama, Allah zai kirawo shi a cikin Mutane a Ranar Al-qiyama ya zava Masa daga cikin Matan Hurul-Aini abunda ya so
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ku wallahi kuna yin wasu Ayyuka mafi siranta daga gashi a Idanuwanku, mu kuma muna xaukar su a lokacin Manzon Allah SAW suna cikin Masu Hallakarwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ku zaku gamu da Matsuwar Wariya a bayana to kuyi haquri har ku gamu dani a Tafkin Al-kausara
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan Allah ya so Alkairi ga bawansa sai ya gaggauta masa Ukuba tun daga Duniya, kuma Idan ya so Sharri da Bawansa sai ya kame ga barin kamashi da laifinsa har sai yaje Ranar Lahira.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya jiɓinci wani abu daga waɗannan 'ya'ya matan, sai ya kyautata musu, zasu zama kariya gare shi daga wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ana taimakonku ne ko ana azurtaku sai saboda raunananku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai, Allah madaukaki yana cewa a ranar kiyama: Ina wadanda suke kauna a cikin Mai girma na? A yau zan yi musu inuwa a cikin inuwa ta, rana babu wata inuwa sai tawa.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
idan ya yi magana, zai maimaita ta har sau uku har sai an fahimce ta, kuma idan ya zo gare shi, sai ya ce masa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku dai kuna tare da mumini ne kawai, kuma ba ya cin abincinku sai masu taqawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani mutum ya zo wurin Annabi –sallal Lahu alaihi wa sallama- ya ce: Ya Manzon Allah, Ina son tafiya, don haka ka azurta ni, sai ya ce: “Allah Ya azurta ku da takawa. : Ka warkar da ni, ya ce: "Kuma ka kyautata maka a duk inda kake
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Shaiɗan yana halatta abin cin da ba'a ambaci sunan Allah a kansa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah mai girma da daukaka ya ce: Wadanda suke kauna a cikin Jalali suna da mimbarin haske wanda annabawa da shahidai suka raya shi.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lokacin da Allah ya halicci Adam - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: Ka je ka yi sallama ga wadancan - rukunin mala’iku zaune - saurari abin da ke ba ka rai. Gaisuwar ku ce, kuma gaisuwar yaranku ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Manzon Allah, shin kana ganin idan wani mutum ya zo yana son karɓar kuɗina?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yana cewa :’ku yi ceto za ku sami sakamako Allah Ya na hukunci ne akan harshen Manzonsa da abinda Ya so’’
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan lokaci ya gabato, ganin mai imani ba shi da makaryaci, kuma ganin mumini bangare ne na bangarori arba’in da shida na annabci.” Kuma a cikin wata ruwaya: "Na yi imani kai mai hangen nesa ne, na yi imani kana da hadisi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan Mutum ya wayi gari, baki xayan gavvansa suna jawa harshe kunne da cewa: kaji tsoron Allah acikinmu, mu da kai muke; saboda in ka daidaita mun daidaita, idan ka karkace muma mun karkace
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duniya kurkukun mumini ce kuma aljannar kafiri ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na farkon mutane a cikin Allah shi ne wanda ya fara su da aminci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Daya daga cikin mafi girman dalilai shi ne mutum ya yi addu'a ga wanin mahaifinsa, ko ya gani da idanunsa abin da ba ku gani ba, ko kuma ya ce wa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - abin da bai fada ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mutane masu zafin rai da sahabbai gaba ɗaya a cikin wannan duniyar
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa wani Mutum ya nemi Izinin shigowa ga Annabi sai ya ce da shi: ku barshi ya shigo, Tir da Dan Uwan Kabila?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Hakim lallai ita wannan dukiyar koriya ce mai zaƙi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi alherin sahabbai a wurin Allah Madaukakin Sarki shi ne mafi alherin abokansu, kuma mafificin makwabta a wurin Allah Madaukakin Sarki shi ne mafi alherin makwabtansu.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi Al-kairin Mutane shi ne wanda yayi tsawon Rai kuma aikinsa ya kyautata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da yawa mutum daƙal-daƙal abin tunkuɗewa a ƙofofi, da a ce zai yi rantsuwa ga Allah da (Allah) Ya kuɓutar da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
ina Maɗaukaki ba ya yin abin kirki?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na tashi a ƙofar Sama, kuma idan mutum na kowa ya shiga ciki, ana jefa talakawa, da sahabban kakan-kakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mun kasance muna tashe wa Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - rabonsa na madara, don haka zai zo da daddare, don haka ya isar da tasleem wacce ba za ta tashe mutum yana bacci ya ji farkawa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ɗayanku zai gaza wajen samun kyakykyawan aiki dubu a kowace rana?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah babu wata rayuwa sai rayuwar lahira, ka gafartawa Mutanen Madina da waɗanda suka yi hijira
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku saurara lallai cewa duniya tsinanniya ce, kuma abinda ke cikinta ma tsinanne ne, sai ambatan Allah da abinda ke jiɓintarsa da malami ko mai neman ilimi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Arziki ba arzikin wadata ba ne, amma mawadata su ne arzikin rai."
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan mumini ya san abin da Allah yake da shi na azaba, babu wanda zai yi kwadayin aljannarsa, kuma idan kafiri ya san abin da Allah ya yi na rahama, babu wanda zai karai daga aljannarsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Gama Allah na duniya ne, ya fi muku sauki ga Allah.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ciyar a tafarkin Allah za'a rubuta masa ninkin Lada sau dari bakwai.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wa zai lamunce min cewa mutane ba sa tambayar komai, kuma zan lamunce masa aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah -SAW- ya wuce ta wurinmu yayin da ake ba mu kulawa ta musamman
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah ya albarkace ku da ɗan abinci biyu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
To ku haɗu akan abincinku, kuma ku ambaci sunan Allah akansa, za'a sanya muku albarka a cikinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku kwatanta, domin Annabi - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya hana Alkurani, sannan ya ce: Ban da mutum ya nemi izinin dan uwansa.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lokacin da aka hau da ni (aka yi Mi'iraji da ni) na wuce wasu mutane da suke da farata na tagulla, suna yakusar fuskokinsu da ƙirazansu da su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kwatankwacin abinda Allah Ya aikoni da shi, na shiriya da ilimi kamar kwatankwacin girgije ne mai yawa da ya zuba a wata ƙasa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wannan wutar makiyi ne a gare ku, don haka idan kun yi bacci, to ku kawar da ita daga gare ku.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin baku kasance kuna yadda kuka so a cikin abin ci da abin sha ba? Haƙiƙa na ga Annabinku - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - alhali bai samu dabino mara kyan da zai cika cikinsa da shi ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kwadaitarwa zuwa ga samun ni'imar Aljanna har abada, da tsoratarwa daga azabar wuta mai zafi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na karshensu ya shayar da mutane
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka guji duniya sai Allah Ya so ka, ka guji abin da ke hannun mutane sai mutane su so ka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutanen Madina, Ban sameku Batattu ba sai kuma Allah ya shiryar da ku da ni?kuma kun kasance kan ku a rarrabe sai kuma ya hada kanku dani ? kuma kuna talakawa sai Allah ya Azutaku sabida ni?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
A cikin Madina akwai mazaje da ba ku taka ba, kuma ba ku haye kwari ba, sai dai idan suna tare da ku wadanda aka daure da cuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ɗan Adam bai cika ƙwarya mafi sharri daga ciki ba, 'yan lomomi su ishi ɗan Adam waɗanda zasu tsaida bayansa, idan ya kasance babu makawa, to ɗaya bisa uku dan abincinsa, da ɗaya bisa uku dan abin shansa, da ɗaya bisa uku dan numfashinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An bijiro min da aljanna da wuta ban ga kamar abinda na gani yau ba na alheri da sharri, da kun san abinda na sani da kun yi dariya kaɗan kuma kun yi kuka da yawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bai Kamata Musulmi ya zamanto mai yawan tsinuwa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mu'ujizar Allah - Mai girma da daukaka - na mutanen da za su shiga Aljanna a cikin sarkoki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ina tafiya tare da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - a kansa tare da dusar kankara mai kauri a cikin dutsen.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mun kasance a zamanin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - muna cin abinci yayin tafiya, muna sha a tsay
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Karka ce: aminci ya tabbata a gare ka, aminci ya tabbata a gare ka ya gaishe da matattu, ka ce: aminci ya tabbata a gare ku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Da a ce ɗan Adam yana da kwari biyu na dukiya da sai ya nemi wani kwarin na uku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah, kai ne hannu na kuma mai taimako na, kai ne ƙarfina, adalcin ka, kuma za ka yi yaƙi"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba a juya mata biyu baya, ko kuma ba safai ake dawo da su ba: Addu'a a lokacin kira da karfin hali, idan aka hade ta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah lallai ni ina neman tsarinKa, daga munanan ɗabi'u da ayyuka da soye-soyen rayuka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan kun kasance uku, to biyu ba za su yi ma'amala ba tare da dayan ba, har sai kun cakuda da mutane, saboda wannan yana sa shi bakin ciki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bari saurayi ya gaishe da tsofaffi, masu wucewa, da‘ yan kadan a kan da yawa. ”Kuma a cikin ruwaya:“ Wanda ya hau kan mai tafiya.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya isa a madadin ikilisiya, idan sun wuce, wani ya gaishe su, kuma ya isa ga taron ya dawo da ɗayansu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yardar Allah tana cikin gamsuwa ta iyaye, da fushin Allah a cikin fushin iyaye
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Tafiya yanki ne na Azaba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya bar tufafi cikin kaskantar da kai ga Allah kuma ya sami ikon aikatawa, Allah zai kira shi ranar tashin kiyama a kan kawunan halittu, don ya ba shi zabi ta hanyar imanin da zai sanya su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ba ya jin kai ba ba za'a ji kansa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dayanku baya shan giya a tsaye, saboda haka duk wanda ya manta, to ya tashi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah -SAW- ya hana shan ruwa daga korama ko gora
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya hana kwarangwal mata.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah, mun sanya ka a cikin kankan da kai, kuma muna neman tsarinka daga sharrinsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Sauran mutanen kirki babu abin bauta sai Allah kuma tsarki ya tabbata ga Allah, Allah ya fi girma kuma godiya ta tabbata ga Allah kuma babu wani karfi a kusa kuma babu wani karfi sai Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah kamar yadda na kyautata halaye na, haka kuma na kyautata halaye na
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mumini madubin ɗan’uwansa mumini ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah Ya yi mini wahayi cewa ku ƙanƙar da kai, har kada wani ya yi wa wani alfahari, kuma kada wani ya zalinci wani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ku ba aku iya gansar da Mutane da Dukiyoyinku ba, sai dai aku iya gamsar da su da sakin Fuska da kyawawan Dabi'u
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dan Adam bai taba aikata wani aiki ba wanda ai tserar da shi daga Azabar Allah Kamar Ambaton Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya yi girman kai a cikin Zuciyarsa, kuma yake takama a Tafiyarsa, zai gamu da Allah yana fushi da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Musulmi idan ya gaida Dan Uwansa Musulmi yana cikin fukakukan Al-jannah har sai ya dawo"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa kwatankwacin ma’abocin Alƙur'ani kamar kwatankwacin ma'abocin dabaibayayyun raƙuma ne, idan ya kula da su sai ya riƙesu, idan kuma ya sakesu sai su tafi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"cewa shi ya wuce Yara sai yayi musu sallama, ya ce Annabi ya kasance yanayin hakan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annabi ya hana tafiya da Qur'ani zuwa garin Abokan Gaba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Yanzui bakwa ji ? yanzu bakwa ji? Lallai Kaskantar da kai yana daga cikin Imani,Lallai Kaskantar da kai yana daga cikin Imani.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ke Aisha lallai Allah Mai tausasawa ne kuma Yana son tausasawa, Yana bayarwa akan tausasawa abinda ba Ya bayarwa akan tsanantawa, da kuma abinda ba Ya bayarwa ga waninsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai kai kana da ɗabi'u biyu waɗanda Allah Yake sonsu: Haƙuri da kuma dangana
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Mai ya ragu daga cikinta? -ai Akuya sai ta ce: babu abunda ya ragu a cikinta sai cinyarta sai ya ce: Dukkanta ya ragu sai Cinyarta"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haƙiƙa mata da yawa sun kewaye iyalan (Annabi) Muhammad suna kawo ƙarar mazajensu to waɗannan ba zaɓaɓɓunku ba ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ne ku bada zuwa Ma'abotansa Ranar Al-kiyama har sai anyi sakamako ga Akuya Mai kaho da Mara Kaho
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah ! Ina neman tsarinKa daga gajiyawa, da kasala, da tsoro da rowa, da tsufa, da azabar ƙabari, ya Allah Ka baiwa raina tsoranta, Ka tsarkaketa, Kai ne mafificin Mai tsarkaketa, Kai ne majiɓincin lamarinta kuma shugabanta, Ya Allah ina neman tsarinKa daga ilimin da ba shi da amfani, da zuciyar da bata risina, da zuciyar da ba ta ƙoshi, da addu'ar da ba'a amsarta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya Ubangiji ina neman tsari da kai daga yinwa, saboda cewa ita ce mafi muni daga..., kuma ina neman daga kai daga Ha'inci domin wadan sune Sharrin Abokan sirri"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka ce : Ya Allah Ka wadatar da ni da halalinKa daga barin haram ɗinKa, kuma Ka wadatani da falalarKa daga wanda ba Kai ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Haramcin Girman kai da jiji da kai da kuma bayanin Mummunan karshensa"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya kai baban Hassan, yaya Annabi ya wayi gari? ya ce: ya wayi gari cikin godiya da kuma jin sauki:
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya Ubangiji ni ina neman tsarinka daga gajiyawa, da Kasala, da Tsoro, da Tsufa, da Rowa, kuma ina neman tsarinka daga Azabar Kabari, Kuma ina neman tsarinka daga fitinar Rayuwa da ta Mutuwa"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah ya kasance idan yayi tafiya yana neman tsarin Allah daga Wahalar Tafiya, da Mummunar Dawowa, da tabarbarewar Yanayi, da kuma Addu'ar wanda aka Zalunta, da kuma Mummunan gani a cikin Ahali da Dukiya"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Mahayi shi Kadai Shaidan ne, Mahaya Biyu kuma Shadanu biyu ne, Guda uku kuma Karafka"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mutum uku Allah ba zai yi musu magana ba a ranar alƙiyama kuma ba zai tsarkakesu ba kuma suna da zaba mai raɗaɗi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Idan kukai tafiya a cikin Yalwa, to ku bawa Rakuma hakkinsu na Kasa, kuma idan kukai Tafiya cikin Fari kuyi Saurin Tafiya, kuyi gaggawar wanketa"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Na Umarce ku da yin tafiya cikin duhun dare, Saboda Kasa ana Nade ta da daddare"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Manzon Allah ya Kasance, yana jinkirtawa a bayan Matafiya, Saboda ya taimakawa Rarrauna, Kuma ya dauke shi kuma yayi Masa Addu'a"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya ku Jama'ar Muhajirai da Mutanen Madina, Lallai cewa daga cikin ku akwai wasu Mutane basu da Dukiya, ko Dangi, saboda haka wani daga cikinku ya hadu da Biyu ko Uku"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ka nemi tsari da Allah daga Wahalar Bala'i, da Fadawa tabewa, da Mummunan Rabo, da Kuma Dariyar Makiya"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya Ubangiji ina neman tsarinka daga fitinar Wuta, da Azabar Wuta, da kuma Sharrin Wadata da talauci"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku ciyar da mayunwaci, ku duba mara lafiya, ku fanso wanda aka ribace
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Falalar malami akan mai ibada kamar falalata ne akan wanda ke ƙasanku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah Ka kareni azabarKa ranar da zaKa tara ko zaka tashi bayinKa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya Kasance idan ya ga jinjirin wata yakan ce: Ya Ubangiji ka saukar mana shi a gare mu da aminci da kuma Imani"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya nemi sanin wani ilimi daga abinda ake neman zatin Allah - Mai girma da ɗaukaka - da shi ba ya nemansa sai dan ya samu wata haja ta duniya da shi ba zai ji ƙanshin aljanna ba a ranar alƙima
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Idan Allah ya so yiwa wasu Mutane Azaba, sai Azabar ta sami wadanda suke cikin su, Sannan sai a tashe su a kan Ayyukansu"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Abu Saleh Ya kasance yana Umartarmu idan dayan mu zai bacci ya kwanta akan bangaren sa na dama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan Bawa ya Kusance ni da dani daya, sai nima na kusanceshi da tsawon Hannu, idan kuma ya kusance ni da tsawon danin Hannuwa biyu, kuma idan yazo mun yana mai tahowa sai in zo masa ina mai Sassarfa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wata rana wani mutum yana tafiya a wata hanya, sai ya samu reshen wata ƙaya a kan hanyar, sai ya kawar da shi, sai Allah Ya yaba masa Ya kuma gafarta masa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku riƙi gona sai ku yi kwaɗayin duniya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Annabi SAW ya Zana zanuka, sai ya ce: wannan shi ne Mutum kuma wannan shi ne Ajalinsa yana cikin haka sai zanen mafi kusa yazo masa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi Qaryar Qarya cewa a Mutum ya nunawa Idanuwansa abunda basu gani ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya Qoshi da abunda ba'a bashi ba Kamar wanda ya sanya Tufar Shaidar Zur
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bai Kamata Musulmi ya zamanto mai yawan tsinuwa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku kuyi tsinuwa da tsinuwar Allah ko da Fushinsa ko da Wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku xauke abunda yake kanta ita ku kyaleta; saboda la'ananniya ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Saihan da Jihan da Furat da Nil baki xayan su kogunan Al-janna ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai shaixan ya ce: Na rantse da Girmanka Allah, ba zan gushe ba ina vatar da Bayinka, matuqar dai rayukansu suna jikinsu, Ubangiji ya ce: Na rantse da Girmana da Xaukaka ta ba zan gushe ba ina gafarta musu matuqar sun nemi gafara ta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kuji Tsoron Addu'ar Wanda aka Zalunta saboda tana rashi zuwa Sama kamar tartsatsin Wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wuta da Aljanna sunyi Jayayya, sai wuta ta ce: an zaveni saboda masu girman kai, da Masu jiji da Kai, kuma Aljanna ta ce: Ni kuma babu mai shiga ta sai raunanan Mutane da waxanda ba komai ba, da wacanda idonsu bai buxe da Duniya ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Aljannatai guda biyu kwanikansu na Azurfa, da abunda yake cikinsu, da Kuma Aljannatai guda biyu kwanukansu na Zinariya, da abunda yake cikinsu, kuma abunda yake tsakanin Mutane da abunda yake tsakanin suga Ubangijinsu, babu komai sai wani Mayafi na xaukaka akan fuskarsa a cikin Aljannar Zama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai a cikin aljanna akwai wata bishiya mahayin doki horarre mai sauri zai yi tafiyar shekara ɗari ba zai iya wuceta ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai a cikin aljanna akwai wata kasuwar da 'yan aljanna suke zuwanta kowacce Jumu'a
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wata Mace daga cikinku da zata rasa 'Ya'yanta Uku sai sun kasance Mata Katanga daga Wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani Mutum daga cikin Musulmai da 'Ya'yansa uku zasu Mutu sannan kuma wuta ta tava shi sai karayar rantsuwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu Wani Musulmi da 'Yayansa Uku zasu Rasu waxanda basu Balaga ba sai Allah ya shigar da shi Al-janna saboda falalar rahamarsa gare su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan Mutum ya ce Mutane sun halaka, to shi ne ya halaka su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Waxanda suke zage zage abunda suka faxa to wanda ya fara daga cikinsu yana kansa har sai wanda aka zaga ya rama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Manzo da wani Mutum sai aka ce da shi: Wannan wane ne gemunsa yana xigar giya, sai ya ce: Mu an hana mu bi kwakwaffi, kuma sai dai in wani abu ya bayyana a gare mu sai muyi riqo da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bai halatta ga Musulmi ba ya qauracewa Xan Uwansa Musulmi sama da kwana Uku, duk wanda ya qaurace sama da kwana uku kuma ya Mutu to zai shiga Wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah Yana azabtar da waɗanda suke azabtar da mutane a duniya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya daki Bawansa tsawon Haddi kuma baiyi laifin haddin ba, ko ya mare shi to kaffararsa ita ce ya 'yanta shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin kun ga wani mutum da yake yin aiki mai kyau, har mutane suka yaba masa akan hakan? Ya ce: Wannan bishara ce ta mumini
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na tambayi Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - game da gani na fuj'a sai ya umarceni in juyar da ido na
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Ku Mutane, duk wanda yasan Wani abu daga cikin kuto ya faxe shi kuma duk wanda bai sani ba to ya ce: Allah ne mafi sani, saboda yana daga cikin Ilimi ya ce a abunda bai sani ba Allah shi ne mafi sani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanaMutum ya sanaya Takalmi yana tsaye
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku haifar da zazzabi, domin yana kankare zunuban 'ya'yan Adam kamar yadda baƙin ƙarfe yake
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da Suxe Yatsu da kuma kwano kuma ya ce: Lallai cewa ku baku san a wanne Albarkar take ciki ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin bana jin kunyar mutumin da yake jin kunyar mala'iku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya ce: Ina neman gafarar Allah, wanda babu wani abin bautawa face Shi wanda yake rayayye kuma mai rai kuma ya tuba zuwa gare Shi, an gafarta masa zunubansa, koda kuwa ya tsere daga cikin rarrafe
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku karanta Alƙur’ani domin zai zo ranar alƙiyama yana mai ceton ma'abotansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Abin da nake ji muku tsoro shi ne mutumin da yake karatun Alkur’ani, ko da kuwa ana ganin farin cikinsa a kansa, kuma ya munana wa Musulunci.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah ya Zavi Kinanata daga cikin 'ya'yan Isma'il, kuma ya zavi Quraishawa daga cikin Kinanata, kuma ya zavi bani Hashim daga cikin Quraishawa, kuma ya zavoni daga cikin Bani hashim, saboda haka mi me Shugaban "yan Adam kuma babu Al-fahari, kuma ni ne farkon wanda Qasa zata keto masa, kuma farkon Mai ceto kuma farkon wanda za'a ceta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Al-qunuti Wata xaya bayan Ruku'u yana Addu'a ga wasu Mutane daga Qabilar Bani Sulaim
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Faxima wata tsokace daga gare ni, duk wanda ya vata mata to ya vata mun
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai kowace Alumma tana da Amintaccen ta, kuma lallai amintaccen wannan Al-umma shi ne Abu Ubaidah Bn Al-Jarrah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kowane Manzo yana da mataimaka Mataimakina Al-zubair
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Zubairu Xan Gwaggo na ne, kuma Mataimakina daga Al-ummata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku nisanci wannan ƙazantaccan da Allah Ya yi hani gare su, duk wanda ya zakke musu to ya suturta da suturar Allah kuma ya tuba zuwa ga Allah, domin cewa duk wanda ya bayyanar mana da aikinsa zamu tsayar da Littafin Allah - Mai girma da ɗaukaka a kansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ya gamu da Allah ba ya hada wani abu da shi to kuskurensa ba zai cutur da shi tare da shi ba, wanda kuwa ya mutu alhali yana yin shirka da shi wani kyakkyawan aikinsa ba zai amfane shi tare da shi da komai ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Allah - Mai girma da ɗaukaka - ba Ya bacci, kuma ba ya kamata gareShi Ya yi bacci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ni na fiku tsoron Allah kuma na fiku saninSa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku saurara, lallai kowannenku yana ganawa ne da Ubangijinsa, dan haka kada sashinku ya cutar da sashi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai bawa zai yi sallah, ba za'a rubuta masa wani abu daga gareta ba sai ushurinta (daya cikin goma), sai ɗaya bisa taranta, sai ɗaya bisa bakwanta, sai ɗaya bisa shidanta, sai ɗaya bisa biyar ɗinta, sai ɗaya bisa huɗunta, sai ɗaya bisa ukunta, sai rabinta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku sanya farare daga tufafinku, domin cewa sune mafi alherin tufafinku, kuma ku yi wa mamatanku likkafani a cikinsu
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Babu wani musulmin da wata musiba zata same shi, sai ya faɗi abinda Allah Ya umarce shi: {Lallai mu daga Allah muke kuma lallai cewa mu zuwa ga Allah zamu koma} [al-Baƙara: 156], ya Allah Ka bani lada a cikin wannan musibar tawa kuma Ka musanya mini da mafi alheri da ita, sai Allah Ya musanya masa da mafi alheri daga ita
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Ku barta lallai ita (ɗabi'a ce) mai wari
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Matsayina da duniya, ni a cikinta ba komai bane sai kamar matafiyi ne akan abin hawa da ya sha inuwa a ƙarƙashin wata bishiya sannan ya tafi ya barta
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Iyalan (Annabi) Muhammad - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ba su taɓa cin abinci sau biyu a rana ɗaya ba sai ɗayansu ya zama dabino ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Iyalan (Annabi) Muhammad - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - basu taɓa ƙoshi daga abincin alkama a darare uku ajere ba tunda ya zo Madina, har aka karɓi ransa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shimfiɗar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ta kasance ta jemammiyar fata ce, cikinta kaba ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lokacin rasuwar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - bai bar dirhami ko dinari ko bawa ko baiwa ko wani abu ba sai farar alfadararsa da makaminsa, da wani filin da ya maida shi sadaka
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku tsine masa, na rantse da Allah ban san wani abu daga gare shi ba sai dai yana son Allah da ManzonSa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu imani ga wanda ba shi da amana, kuma babu Addini ga wanda ba shi da alƙawari
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Shin bana baku labarin abin da ya fi azimi da sallah da sadaka daraja ba?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin bana baku labari ba da mafi alherinku daga mafi sharrinku?
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Duk wanda ba ya godewa mutane to ba zai godewa Allah ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka riqe wani vangaren na dukiyarka yafi maka Al-kairi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba zan yi kuka ba idan ban san cewa abin da Allah Ta’ala yake da shi ba alheri ne ga Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - amma ina kuka cewa wahayi ya yanke daga sama, don haka suna matukar farin cikin yin kuka, don haka suka yi kuka da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Waxan nan Ayoyi Allah ya turo su, ba wai sun kasance saboda Mutuwa wani Mutum bane ko rayuwarsa, sai dai Allah yana aiko su don ya tsorata bayinsa, to idan kuka ga wani abu daga cikin su to zabura zuwa Anbaton Allah da roqonsa da kuma neman gafararsa"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani mutum ya sayi ƙasa daga wurin wani mutum, shi kuma wanda ya sayi kadarorin ya samo a kan kayansa wata jarka da zinare a ciki
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mafi Al-kairin Majalisai mafi Yalwarsu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah madaukaki ya ce: Soyayya ta wajibi ce ga wadanda suke kauna a cikina, suka zauna tare da ni, kuma suka ketare ni
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ban taba jin Omar - Allah ya yarda da shi - ya ce da komai ba: Ina tsammanin irin wannan-da-irin wannan ne, amma ya kasance kamar yadda yake tsammani.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Adalcin adalci shine dangantakar mutum, dangin mahaifinsa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Abu Batin, muna addu'ar neman zaman lafiya, don haka muna gaishe da waɗanda muka haɗu da su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah - Mai girma da daukaka - ya umurce ni in karanta muku: (Ba wadanda suka kafirta ba ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan bawa ya yi wa ubangijinsa nasiha da kyakkyawar addu’a ga Allah, to za a ba shi lada biyu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Amma bayan haka, na rantse da Allah na ba mutumin kuma ina yin addu'a ga mutumin, kuma wanda nake kira mafi soyuwa a gare ni fiye da wanda aka ba shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Uba yana samun lada ne kawai idan ya same shi da dukiya, ya saye shi ya 'yantar da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Saad bin Muadh, Aljanna da Ubangijin Ka'aba, na iske iska a kanta. Ba tare da kowa ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Shaidan yana gudu a jikin Mutum kamar yadda jini yake gudu a jikinsa, kuma inajin tsoron kada ya jefa wani sharri a cikin zukatanku ko ya fadi wani abu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah, ka warkar da farin ciki, ya Allah, ka warkar da farin ciki, ya Allah, ka warkar da Sa'adi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Lallai cewa su sun bani zabin sun tambaye ni suka tambaye da yawa ko ko su sanayni nayi Rowa ni kuma ba Marowaci ba ne"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Taurin Bashin Mawadaci Zalunci ne, kuma idan karkatar da dayanku zuwa ga Mai Yalwa to ya bi"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mutane Kamar Ma'adanan Zinare da Azurfa ne, Mafifitanku a Jahiliyya sune Mafifitanku a musulunci idan Sukai Ilimi, Kuma Rayuka Kamar Rundunar yaki ce, duk wanda suka San juna sai su Saba, wanda kuma suka saba kuma sai suki jituwa
Na Kasance tare da Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- a wajen wasu Mutane Maguzawa, sai aka zo da Alawa a cikin Daro na Azurfa, amma bai Sha ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mun tafi mu taro Annabi SAW tare da Yara a Thaniyat Al-Wadaa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna yi masa Inuwa da Fukafukansu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idam Ranar Al-kiyama ta Kasance Allah ai Tura ga kowane Musuli Bayahude daya Ko banasare, sai yace wannan zai kwanceka daga Wuta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah ka kuvutar da Ayyash Bn Abi rabi'a Ya Ubanhiji ka kuvutar da Sakamah Bn Hisham Ya Ubangiji ka kuvutar da Al-walid Bn Alwalid, Ya Ubangiji ka kuvutar da raunanan Muminai, Ya Ubangiji ka tsananta Kamunka ga Mudhar, Allah ka sanya musu yinwa kamar Shekarun Annabi Yusuf
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa shi ya ambaci wani Mutum daga cikin Bani isra'ila, ya tambayi wasu daga cikin Bani Isra'ila cewa ya ranta masa Dinari dubu, sai ya ce: kazo mun da shaidu da zan kafa shaida da su, sai ya ce: Allah ya bisa Shaida, yace: to kazo mun da mai lamini, yace: Allah ya isheni lamini, ya ce: Kayi gaskiya, sai ya bashi kudin zuwa wani lokaci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ka sani kai Abu Mas'ud cewa lallai Allah shi ne mafi iko akan ka akan wannan Yaron, sai na ce: ba zan qara dukan Bawa ba har abadan
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku zagi zakara, domin yana farka don sallah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dukkan abunda nabawa bawana halal ne, Kuma lallai ni na halicci bayi na kan turba baki xayan, kuma lallai su Shaixanu sun zo musu suka kautar da su daga Addinin su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Ubangiji ka taimake ni kada ka bada Nasara akaina, ka taimakeni kuma kada ka bada taimako akaina, kayi mun shiri kuma kada kayi mun Makirci a kaina, Kuma ka shiryar da ni kuma ka sauqaqe mun shiriya, kuma ka taimakeni kan wanda ya zalunce ni
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wasu Mutane Uku sun futo suna tafiya sai Ruwan sama ya sauko, sai suka shiga cikin Kogo. sai Dutse ya rufe su
Abubuwa biyu nafi tsoro ga Al-umma ta Al-qur'ani da kuma Nono, Amma tsorona da nono saboda zasu riqa bin kauyuka kuma suna bin son ransu kuma suna barin Sallah, kuma Al-Qur'ani shi ne Munafukai su koyeshi sai su riqa jayayya da muminai da shi
Lallai mafi yawan Munafukan Al-ummata sune Makarantanta
Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki
Lallai Allah ya sanya Gaskiya a kan Harshen Umar da zuciyarsa
"Lallai Cewa Mala'ika Jibril ya o da Hoton Nana Aisha a cikin wani koren kyalle na Alhari ni sai ya ce: wannan ce Matarka ce a Duniya da Lahira"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai Ibrahim Xana ne, kuma ya Mutu a na shayar da shi, kuma lallai yana da Masu shayarwa guda biyu da zasu qarasa masa shayarwa a cikin Al-janna.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah SAW ya Kasance yana sany da Silke ranar Uhudu, sai yayi zunbur zuwa wani dutse, bai iya hawa ba, sai ya zaunar da Xalha aqarqashinsa, sai ya hau SAW kansa, har saida ya daidaita akansa, sai ya ce: naji Mazon Allah SAw yana cewa ta Wajaba ga Xalha.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan dayanku ya yi atishawa, to ya ce: Godiya ta tabbata ga Allah, kuma dan’uwansa ya ce masa, Allah ya yi muku rahama. Idan ya ce masa: Allah ya yi maka albarka, Bari ya ce: Allah yayi muku jagora kuma ya yi sulhuIdan kun dafa kayan yaji, sai ku kara ruwa, kuma ku yi wa makwabta alkawari da ku.
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ibada a cikin rashin Zaman lafiya kamar Hijira ce zuwa gareni"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah, na musulunta, kuma na yi imani da kai, kuma a kan ka na dogara, kuma zuwa gare ka na hayayyafa, kuma da kai na yi rigima Ya Allah ina neman tsarinka. Babu wani abin bauta sai kai ka batar da ni, kai rayayye ne da ba ya mutuwa, kuma aljannu da mutane suna mutuwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Yaya nake! Kuma mai karnin ya tashi zuwa kahon karnin, kuma ya saurari izini, idan aka umarce shi da ya busa sh
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku karanta Alqurani domin zai zo Ranar Alkiyama mai ceton Ma'abotansa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah, ka gafarta min abin da na yi da wanda na jinkirta, da abin da na yi farin ciki da abin da na bayyana
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Ya Ubangiji Mai renon Mutane, mai tafiyar da cuta, ka warkar kaine mai warkawa, babu mai warakarwa sai kai, warakarwar da bata barin cuta"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Al-janna da wuta sun kai kara, sai Aljanna ta ce: Raunana ne da miskinai zasu shige ni, Sai wuta ta ce: Ni kuma Jabberan Mutane da Masu girman kai ne za su shige ni, sai ya ce da Wuta: ke Azaba ta ce, kuma ina yin Ukuba da ke ga wanda na so, Kuma ya ce da Al-jannah: Ke Rahama ta ce, kuma ina jin kan wanda na su da ke
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Lallai 'Yan Al-janna suna ganin Dakunan a cikin Al-Jannah kamar yadda kuke ganin Taurari a Sama"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Akwai wani mutum daga waɗanda ke gabaninka ya kasance yana da ciwo, sai ya kasa haƙuri, sai ya ɗauki wuƙa sai ya yanke hannunsa, jinin bai tsaya ba har sai da ya mutu, Allah - Maɗaukakin sarki - Ya ce: BawaNa yayi miNi gaggawa da ransa, (saboda haka) na haramta masa aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Allah gareKa na miƙa wuya, kuma da Kai ne na yi imani, gareka ne na dogara, gareKa ne na dawo, saboda Kai ne na yi husuma, Ya Allah lallai ni ina neman tsari da buwayarKa, babu abin bautawa da gaskiya sai Kai (kada) Ka ɓatar da ni, Kaine Rayayye wanda ba zai mutu ba, aljanu da mutane kuwa zasu mutu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan bawa musulmi ya yi alwala - ko kuma mumini - sai ya wanke fuskar sa, to kowane kuskuren da ya yi kallo da shi da idanun sa zai fice daga fuskar sa tare da ruwa - ko kuma tare da ƙarshen ɗigon ruwa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani mutum ya zo wurin Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - sai ya ce: Assalamu alaikum (Aminci ya tabbata agare ku), sai ya amsa masa sannan ya zauna, sai tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya ce: «Goma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Ubangiji ina roƙonKa shiriya da tsoron Allah, da kamewa, da wadata
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haƙiƙa kin faɗi kalmar da za'a cakuɗata da ruwan kogi da ta canza shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Abu Sa'id, wanda ya yarda da Allah a matsayin Ubangiji, da Musulunci a matsayin Addini, da (Annabi) Muhammad a matsayin Annabi, aljanna ta wajaba a gare shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Tsarki ya tabbata ga Allah da yabonSa, za a dasa masa bishiyar dabino a cikin aljanna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ba ya halatta ga wata mace musulma ta yi tafiyar dare (ɗaya) sai a tare da ita akwai namiji muharraminta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin yanzu haƙiƙa Allah Bai sanya muku abinda zaku dinga sadaka dashi ba? lallai dukkan tasbihi sadaka ne, dukkan kabbara sadaka ce, dukkan tahmidi sadaka ce, dukkan hailala sadaka ce, horo da aikin alheri sadaka ne, kuma hani daga abin ƙi sadaka ne, a cikin tsokar ɗayanku ma sadaka ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku yi hassada, kuma kada ku yi cinikin koɗe (shi ne wani ya zo sayan wani abu sai wani a kasuwar wanda ba ya nufin sayan sai ya zo ya ce a siyar mini a kaza sai ya faɗi sama da kuɗin kayan), kuma kada ku yi gaba, kada ku juyawa juna baya, kuma kada wani ya yi ciniki akan cinikin wani, ku zama bayin Allah 'yan uwan juna
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya yayewa wani mumini wani baƙin ciki daga baƙin cikin duniya Allah Zai yaye masa wani baƙin ciki daga baƙin cikin ranar alƙiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutane, ku tuba zuwa ga Allah, lallai cewa ni ina tuba zuwa gareShi a yini sau ɗari
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Mayafin musulmi zuwa rabin ƙwauri ne, kuma babu laifi - ko babu zunubi - a tsakanin sa da idan sawu, kuma abinda ya zama ƙasa da idan sawu to shi yana cikin wuta, wanda ya ja mayafinsa (ƙasa) dan girman kai to Allah ba zai yi duba zuwa gareshi ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ibada a cikin rashin zaman lafiya kamar hijira ce zuwa gareni
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wani musulmi da zai yi wata addu'a wacce babu zunubi a cikinta, kuma babu yanke zumunci, face sai Allah Ya ba shi ɗayan abu uku: Kodai Ya gaggauto masa da (amsa) addu’ar sa, ko kuma Ya tanadar masa ita sai ranar alƙiyama, ko kuma Ya kawar masa da wani mummunan abu irinta". Sai (Sahabbai) suka ce: Kenan mu yawaita? Sai ya ce: "Allah Shi ne Mafi yawaitawa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa Annabin Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana cewa a lokacin baƙin ciki: "Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Mai girma kuma Mai haƙuri, babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Ubangijin al'arshi mai girma, babu wani abin bauta da gaskiya sai Allah, Ubangijin sammai, Ubangijin ƙasa, kuma Ubangijin al'arshi mai girma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ɗayanku zai yi hamma to ya riƙe bakainsa da hannunsa, domin cewa Shaiɗan yana shiga
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ku yi duba zuwa ga wanda yake ƙasa da ku, kada ku yi duba zuwa ga wanda yake sama da ku, hakan zai sa (ku godewa Allah) ba za ku raina ni’imominSa gareku ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haƙƙin musulmi akan musulmi guda shida ne" aka ce: Waɗannene su ya Manzon Allah?, ya ce: "Idan ka haɗu da shi to ka yi masa sallama, idan ya kiraka ka amsa masa, idan ya nemi nasiharka to ka yi masa nasiha, idan ya yi atishawa sai ya godewa Allah to ka gaishe shi, idan ya yi rashin lafiya to ka duba shi, idan ya mutu to kabi shi (ka bi jana'izarsa)
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah ba Ya duba zuwa wanda ya ja tufansa (ƙasa) dan girman kai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ni'imomi biyu ana yi wa da yawa daga mutane kamunga a cikinsu: Lafiya da rarar lokaci
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana faɗa a cikin sujjadarsa: "Ya Allah Ka gafarta mini dukkan zunubaina, ƙanƙaninsa, da babbansa, na farkonsa da na ƙarshensa, na bayyanensa da na ɓoyensa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai masu yawaita tsinuwa ba sa zama masu shaida ko masu ceto a ranar alƙiyama
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lalle Ubangijinku Mai kunya ne kuma Mai karamci ne, Yana jin kunyar bawanSa idan ya ɗaga hannayensa zuwa gare Shi Ya dawo da su babu komai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haƙiƙa na faɗi wasu kalmomi huɗu a bayanki, sau uku, da za'a auna su da abin da kika faɗa a yau da sun rinjaye su
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wasu mutane basu zauna a wani wurin zama ba basu ambaci Allah a cikinsa ba kuma ba su yi salati ga Annabinsu ba sai hasara ta kasance a kansu, idan (Allah) Ya so Ya azabtar da su idan kuma Ya so Ya gafarta musu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya Ubangijin mutane Ka tafiyar da tsanani, Ka warkar, Kai ne Mai warkarwa, babu wata waraka sai warakarKa, warakar da bata barin wata masassara
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai wanda ya fiku soyuwa a gare ni kuma mafi kusancinku mazauni a ranar AlKiyama (su ne) mafi kyawunku halayya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Haƙiƙa wanda ya miƙa wuya (ga Ubangijinsa), kuma aka azurta shi da abu kaɗan (gwargwadan buƙatarsa), kuma Allah Ya wadata shi da abin da Ya ba shi to ya rabauta
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya wayi gari daga cikinku lafiyayye a cikin jikinsa, kuma amintacce a cikin jama'arsa (ko ransa), kuma yana da abin cin yininsa, to kamar an tattaro masa duniya ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana son Addu'ar da ta tattaro komai, kuma yana ƙyale wacce ba ita ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Rantsuwa mai sa anfani ce a haja (kayan sayarwa), kuma mai shafe albarkar riba ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ku zagi Iska, idan kuka ga abinda ba kwa so to kuce: Ya Allah mu muna roƙonKa daga alherin wannan iskar, da alherin abinda ke cikinta, da alherin abinda aka umarce ta da shi, kuma muna neman tsarinKa daga sharrin wannan iskar, da kuma sharrin abinda ke cikinta, da kuma sharrin abinda aka umarce ta da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada ɗayanku ya ce: Ya Allah Ka gafarta mini in Ka so, Ka yi mini rahama in Ka so, Ka azirtani in Ka so, ya ƙudirce niyyar rokonsa, lallai Shi Yana aikata abinda Yake so, babu mai tilasta Shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
An turbuɗe hancin mutumin da aka ambaceni a wurinsa bai yi mini salati ba, an turbuɗe hancin mutumin da Ramadan ya shiga sannan ya fita ba’a gafarta masa ba, kuma an turbuɗe hancin mutumin da mahaifansa suka tsufa a wurinsa amma basu shigar da shi aljanna ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wasu musulmai biyu da zasu haɗu sannan su gaisa hannu da hannu sai an gafarta musu kafin su rabu
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa zukatan 'ya'yan Adam dukkansu (suna) tsakanin yatsu biyu daga yatsun (Ubangiji) al-Rahman, kamar zuciya ɗaya, yana jujjuyata yadda Ya so
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah Ya ni'imtar da mutumin da ya ji wani abu daga gurimmu sai ya isar da shi kamar yadda ya ji, da yawa wanda aka isarwa yana zama mafi kiyayewa daga wanda ya ji
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai kana da abin da ka yi burin da kwatankwacin sa tare da shi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai mumini yana da wata shema a cikin aljanna ta lu'ulu'u ɗaya mai ƙofa a cikinta, tsawonta mil sittin ne, mumini yana da mata a cikinta, mumini zai kewayesu amma sashinsu ba zai ga sashi ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah - alherinSa ya yawaita kuma Ya ɗaukaka - Ya ce: Na tanadarwa bayiNa na gari, abinda wani ido bai taɓa gani ba, kunne bai taɓa ji ba, kuma bai taɓa ɗarsuwa a zuciyar wani ɗan Adam ba
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Bai kasance mai yawan alfasha ba, ko mai yawan ɗorawa kansa alfasha ba, ko mai kwararoto a kasuwa, kuma ba ya rama mummuna da mummuna, sai dai yana yin afuwa kuma yana kau da kai
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai ƙabari shi ne farkon masauki daga masaukan Lahira, idan mutum ya tsira a cikinsa to abinda ke bayansa ya fishi sauƙi, idan kuma bai tsira a cikinsa ba to abinda ke bayansa ya fi shi tsanani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na ce ya Manzon Allah: Waye wanda zan fi yi wa biyayya? Ya ce: «Mahaifiyarka, sannan mahaifiyarka, sannan mahaifiyarka, sannan babanka, sannan mafi kusa sai mafi kusa
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Lallai cewa farkon jama'ar da zasu shiga aljanna akan surar wata daren goma sha huɗu, sannan masu biye musu akan surar tauraro mafi tsananin haske
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Idan zaku roƙi Allah to ku roƙe shi Firdausi
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Da a ce mutane suna sanin abinda ke cikin kiran sallah (na lada) da kuma sahu na farko sannan ba za su samu ba sai idan sun yi ƙuri'a a kansa da sun yi ƙuri'a
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Wanda ya yarda da Allah a matsayin Ubangiji, da Musulunci a matsayinAddini, kuma da Muhammad a matsayin Manzo, Aljanna ta wajaba a gare shi
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Wanda ya gangaro daga wani dutse sai ya kashe kansa to shi yana cikin wuta zai dinga gangarowa a cikinta yana abin dawwamarwa a cikinta har abada
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Ku yi mini caffa akan kada ku taranya wani da Allah (a bauta), kada ku yi sata, kada ku yi zina
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Musulunci ya fara yana baƙo, kuma zai dawo baƙo, aljanna ta tabbata ga baƙi
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Na haneku da ƙananan zunibai
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Kaɗai an aikoni ne dan in cika manyan ɗabi'u
عربي
الإنجليزية
الأوردية
(Mutum) bakwai Allah - Maɗaukakin sarki - Zai inuwantar da su a cikin inuwarSa ranar da babu wata inuwa sai inuwarSa
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Duk mutumin da ya cewa ɗan'uwansa: Ya kai kafiri, to haƙiƙa ɗayansu ya dawo da ita (ya lazimceta), idan ya zama kamar yadda ya ce ne, inba haka bafa to zata dawo kansa
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Allah - Mai girma da ɗaukaka - Ya ce: Ɗan Adam ya cutar da Ni yana zagin zamani alhali Nine zamani, al'amari yana hannunNa iNa jujjuya dare da rana
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية