عن جابر رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «من قال: سُبحان الله وبِحَمْدِه، غُرِسَتْ له نَخْلة في الجنة».
[صحيح] - [رواه الترمذي بزيادة: (العظيم)، وهذا لفظ الطبراني]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Jaber - yardar Allah ta tabbata a gare shi - a kan annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - wanda ya ce: "Duk wanda ya ce: Tsarki ya tabbata ga Allah tare da yabonSa, za a dasa masa bishiyar dabino a cikin Aljanna".
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Annabi -SAW- yana gaya mana cewa: Duk wanda yabi Allah ya ce: Tsarki ya tabbata ga Allah kuma yabo ya tabbata a gare shi. An dasa masa bishiyar dabino a Sama domin duk yabon da yayi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin