Karkasawa: Falaloli da Ladabai .

عن أبي الدرداء رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «مَنْ رَدَّ عَنْ عِرْضِ أَخِيهِ رَدَّ اللَّهُ عَنْ وَجْهِهِ النَّارَ يَوْمَ الْقِيَامَةِ».
[صحيح] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

"Duk wanda ya kare Mutuncin Dan Uwansa, Allah zai Kare Masa Fuskarsa daga Wuta Ranar al-kiyama"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Cikin wannan Hadisi akwai Falalar wanda ya kare Mutuncin Dan Uwansa Musulmi, to idan ya yayi da shi wani daga cikin Mazauna wani Majalisi, to ya Wajaba akanka ka kare Dan Uwanka Musulmi, da toshe bakin Mai yi dashi da kuma yi masa inkarin Munkari, amma idan ka barshi saboda hakan yana daga cikin tozarta Dan Uwanka Musulmi, kuma daga cikin abunda yake nuna cewa abun nufi da hakan idan a bayan Idonsa Hadisin Asma'u Bint Yazid daga Annabi ya ce: "Duk wanda ya kare cin Naman Dan Uwansa da yi da shi, to hakki ne akan Allah ya Yanta shi daga barin shiga wuta" Ahmad ne ya rawaito shi kuma Al-bani ya inganta shi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Telgonci Swahili Yaran Tamili Yaran Barma Yaran Tailand Jamusanci Japananci bushtu Asami Albaniyanci السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin