عن جابر رضي الله عنه : أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «رحِم الله رَجُلا سَمْحَا إذا باع، وإذا اشترى، وإذا اقْتَضَى».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...
An Karbo daga Jabir -Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Allah yaji kana wani Mutumi mai Saukin Kai idan ya Siyar ko kuma ya saya, haka idan ya zo neman Hakkinsa"
[Ingantacce ne] - [Buhari ne ya rawaito shi]