عن أبي هريرة رضي الله عنه أن النبي صلى الله عليه وسلم قال: « رَغِمَ أنْفُ، ثم رَغِمَ أنْفُ، ثم رَغِمَ أنْفُ من أدرك أبويه عند الكِبر، أحدهما أو كِليهما فلم يدخل الجنة».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Amincin Allah a gare shi ya ce: "An tumuza Hanci, Sannan an tumuza Hanci, Sannan an tumuza Hancin duk wanda ya riski Iyayensa lokacin tsufansu ko daya daga cikin su ko dukkansu sannan kuma bai shiga A;janna ba ta Hanyar su"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]