عن أبي هريرة رضي الله عنه : أن رجلًا قال للنبي -صلى الله عليه وآله وسلم-: أوصني، قال لا تَغْضَبْ فردَّدَ مِرارًا، قال لا تَغْضَبْ».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi : "Cewa wani Mutum ya zo wajen Annabi sai yace kayimun wasiyya, Sai yace to kada kayi fushi sai yai ta dawowa lokatai, sai ya ce: Kada kayi Fushi"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi

Bayani

Daya daga cikin Sahabbai ya nemi Annabi da ya Umarce shi da wani abu da zai masa amfani Duniya da Lahira, sai ya Umarce shi da kada yayi fushi, kuma Wasiyyarsa da yayi masa kada yayi fushi, tayi magani mafi yawan sharrin Dan Adam.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Telgonci Swahili Yaran Tamili Yaran Barma Yaran Tailand Jamusanci Japananci bushtu Asami Albaniyanci السويدية الأمهرية
Manufofin Fassarorin