عن أبي هريرة رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «مَنْ قَالَ: سُبْحَانَ اللَّهِ وَبِحَمْدِهِ في يومٍ مِائَةَ مَرَّةٍ حُطَّتْ عَنْهُ خَطَايَاهُ وَإِنْ كَانَتْ مِثْلَ زَبَدِ الْبَحْرِ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Duk wanda ya ce Tsarki ya tabbata ga Allah da kuma yabonsa sau Dari a rana za'a kankare masa Zunubansa, kuma koda sunkai kwatankwacin Kumfar Kogi
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Cikin wannan Hadisin akwai Dalili kan Falalar Wannan Zikirin wanda ya Kunshi Tasbihi ta wannan Sigar, Kuma duk wanda ya zo da shi za'a kankare zunubansa komai yawansu koda sunkai yawan kumfar kogi a yawa, don falalar Allah ga Bayinsa Masu Zikiri, Kuma shi yana daga cikin Zikirororin Safiya kamar yadda ya zo cikin wannan Hadisin: "Cikin yini" Kuma yana daga cikin Zikirin Maraice har yau kuma dai, Saboda Hadisin Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce Manzon Allah ya ce: "Duk wanda ya wayi gari ko yayi Maraice kuma ya ce: Tsarki ya tabbata ga Allah da godiyarsa, sau Dari, babu wanda zai zo a ranar Alkiyama da sama da abunda ya zo da shi, sai wanda ya zo da kwatankwacinsa ko kuma ya Kara akansa" Muslim ne ya rawaito shi

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Telgonci Swahili Yaran Tamili Yaran Barma Yaran Tailand Jamusanci Japananci bushtu Asami Albaniyanci السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin