lis din Hadisai
Kada harshenka ya gushe yana ɗanye daga ambatan Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wani bawa ya aikata wani zunubi, sai ya ce: Ya Allah Ka gafarta min zunubina
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: Tsarki ya tabbata ga Allah, haɗi da gode masa. A yini sau ɗari, za a share masa laifukansa ko sun kasance kamar kumfar kogi
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: Babu abin bautawa da cancanta sai Allah, shi kaɗai ba shi da abokin tarayya, mulki na sa ne, godiya ta sa ce, Shi mai iko ne a kan komai. Sau goma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan ladani ya ce: Allah ne mafi girma, Allah ne mafi girma, sai ɗayanku ya ce: Allah ne mafi girma Allah ne mafi girma
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Amma ni ban rantsar da ku ba dan tuhuma gareku, sai dai cewa (Mala'ika) Jibril ya zo min sai ya ba ni labarin cewa Allah - mai girma da ɗaukaka - Yana yi wa mala'iku alfahari da ku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba na baku labari da mafificin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a gurin Mamallakinku, mafi ɗaukakarsu a darajojinku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Masu kaɗaitawa sun rigaya
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Na haɗu da (Annabi) Ibrahim a daren da aka yi Isra'i dani sai ya ce: Ya Muhammad, ka yi wa al'ummarka sallama daga gareni, kuma ka basu labarin cewa aljanna mai daɗin turɓaya ce mai daɗin ruwa ce
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Babu wasu mutane da suke tashi daga wani wurin zaman da ba sa ambaton Allah a cikinsa, face sun tashi kamar mushen jaki, kuma suna masu asara
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Kada harshenka ya gushe yana ɗanye daga ambatan Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin ba zan gaya muku abin da nake son fada wa Allah ba? Mafi soyuwa ga magana ga Allah: Tsarki ya tabbata ga Allah da yabo
عربي
الإنجليزية
الأوردية
A kan Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - tare da tashe: "Da wanda raina yake a hannunsa, da ba ku yi zunubi ba, da Allah zai fita daga gare ku, kuma ya zo da mutanen da suka yi zunubi, kuma suna neman gafara daga Allah Madaukaki, kuma zai gafarta musu."
عربي
الإنجليزية
الأوردية
"Allah Madaukakin Sarki yana cewa: Ni ina tare da Bawa na ko yaushe ya anbace ni kuma Labbansa suka Motsa saboda ni"
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Allah baiyi izini ga Annabi da wani Abu ba kamar yadda yayi izini da ya kawata Muryasa da Qur'ani
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wannan wani Sahiɗan ne ana ce masa khinzab, idan ka ji shi ka nemi tsarin Allah daga gare shi, ka yi tofi a hagunka sau uku
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Wanda ya ce: (Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, Shi kaɗai Ya ke ba shi da abokin tarayya, mulki naSa ne, godiya taSa ce, kuma Shi Mai iko ne a kan dukkan komai) sau ɗari a cikin yini
عربي
الإنجليزية
الإندونيسية
Sauran mutanen kirki babu abin bauta sai Allah kuma tsarki ya tabbata ga Allah, Allah ya fi girma kuma godiya ta tabbata ga Allah kuma babu wani karfi a kusa kuma babu wani karfi sai Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Dan Adam bai taba aikata wani aiki ba wanda ai tserar da shi daga Azabar Allah Kamar Ambaton Allah
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Shin yanzu haƙiƙa Allah Bai sanya muku abinda zaku dinga sadaka dashi ba? lallai dukkan tasbihi sadaka ne, dukkan kabbara sadaka ce, dukkan tahmidi sadaka ce, dukkan hailala sadaka ce, horo da aikin alheri sadaka ne, kuma hani daga abin ƙi sadaka ne, a cikin tsokar ɗayanku ma sadaka ne
عربي
الإنجليزية
الأوردية
Ya ku mutane, ku tuba zuwa ga Allah, lallai cewa ni ina tuba zuwa gareShi a yini sau ɗari
عربي
الإنجليزية
الأوردية