عن حذيفة بن اليمان رضي الله عنهما وحفصة بنت عمر بن الخطاب رضي الله عنهما أن رسول الله صلى الله عليه وسلم كَانَ إِذَا أَرَادَ أَنْ يَرْقُدَ، وَضَعَ يَدَهُ اليُمْنَى تَحْتَ خَدِّهِ، ثُمَّ يَقُولُ: «اللَّهُمَّ قِني عذابك يوم تبعث عبادك». وفي رواية: أنه كان يقوله ثلاث مرات.
[صحيح دون قوله: "ثلاث مرات"] - [حديث حذيفة: رواه التُرمذي وأحمد. حديث حفصة: رواه أبو داود والنسائي في الكبرى وأحمد. والزيادة في حديث حفصة]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An Rawaito daga huzaifata Bn yaman -Allah ya yarda da su- da kuma Hafsa bnt umar bn Khattab -Allah ya yarda da shu "Cewa Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- ya Kasance idan yai niyyar kwanciya, yakan sanya Hannunsa na dama karkashin kuncinsa, sannan ya ce: Ya Ubangiji ka tsare ni Azabar ka Ranar da kake tashin Bayinka"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin