lis din Hadisai
Ya Manzon Allah, waninmu ya iya kwanciya da janaba? sai yace: E, zai iya, amma in yayi alwala.
عربي
Turanci
urdu
Idan dayanku zai yi alwala to ya sanya ruwa a hancinsa sannan ya face, wanda zai yi tsarkin hoge to ya yi shi wutiri
عربي
Turanci
urdu
Kada ku bar wuta kunne a gidajenku lokacin da kuke bacci
عربي
Turanci
urdu
Lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan ya zo wa shinfidarsa kowanne dare yana taro tafikansa, sannan ya yi tofi a cikin su, sai ya karanta a cikinsu: {Ka ce Shi ne Allah Shi kadi }, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin safiya}, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin mutane} (Kul huwa da Falaki da kuma Nasi)
عربي
Turanci
urdu
Ya ce: Ka ce: Ya Allah ka ji tsoron sammai da kassai, wanda ya san gaibi da shaida. Ubangiji kuma Sarki komai, Na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman tsarinka daga sharrin raina da sharrin Shaidan da shirkarsa
عربي
Turanci
urdu
Wannan wutar makiyi ne a gare ku, don haka idan kun yi bacci, to ku kawar da ita daga gare ku.
عربي
Turanci
urdu
Ya Allah Ka kareni azabarKa ranar da zaKa tara ko zaka tashi bayinKa
عربي
Turanci
urdu