عن مسروق، قال: دخَلْنَا على عبد الله بن مسعود رضي الله عنه فقال: يا أيها الناس، من عَلِم شيئا فَلْيَقُلْ به، ومن لم يَعْلَم، فَلْيَقُلْ: الله أعلم، فإن من العلم أن يقول لما لا يَعْلَم: الله أعلم. قال الله تعالى لنبيه صلى الله عليه وسلم : (قل ما أسألكم عليه من أجر وما أنا من المتكلفين).  
                        
[صحيح] - [رواه البخاري]
                        
 المزيــد ... 
                    
Daga Masruq ya ce Mun shiga wajen Ibn Mas'ud -Allah ya yarda da shi- sai ya ce:Ya Ku Mutane, duk wanda yasan Wani abu daga cikin kuto ya faxe shi kuma duk wanda bai sani ba to ya ce: Allah ne mafi sani, saboda yana daga cikin Ilimi ya ce a abunda bai sani ba Allah shi ne mafi sani, Allah SWT ya ce da Annabinsa SAW: "Kace ban tambayeku lada ba kan abnda nazo muku da shi, kuma ni ban zamanto cikin masu shishigi ba" 
                                                     
                                                                                                    
[Ingantacce ne] - [Buhari ne ya rawaito shi]