kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Ka shiryar da ni ga wani aiki wanda idan na yi shi, zan shiga aljanna, ya ce: "Ka bauta wa Allah, kada ka hada Shi da komai, ka tsayar da sallah, ka bayar da zakkar da aka wajabta, ka azimci Ramadan
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Hakika Allah ya sanar da mu yadda yake yi Maka Salati; Sabida haka mu to yaya zamuyi maka Salati? sai ya ce ku ce: "Allah kayi sa ga Muhammad da kuma Ahlin Muhammad; kamar yadda kayi salati ga Annabi Ibrahim lallai cewa kai abin godewa ne kuma Mai girma, kuma kayi Albarki ga Muhammad da Ahlinsa muhammad; kamar yadda kayi Albarka ga Ibrahim, Lallai cewa kai Abun godewa ne kuma Maigirma.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Duk wanda aka yambaye shi wani ilimi sai ya boye shi to za'a yi masa linzami da shi na wuta a Ranar Alkiyama"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah ya haskaka Mutumin da yaji wani abu daga gare mu sannan ya isar da shi kamar yadda yaji shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shin ba zan gaya muku game da rukunoni uku ba: Daya daga cikinsu ya koma ga Allah, kuma Allah Ya ba shi. Shi kuma dayan,sai yaji kunya sai Allah ya ji kunyarsa, amma dayan sai ya bujure sai Allah ya kau da kan ga barinsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Na kasance a lokacin Manzon Allah -SAW- yaro ne, kuma na kasance ina kiyaye shi daga gare shi, don haka me ya hana ni fada sai dai a nan maza sun girme ni
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya Ku Mutane, duk wanda yasan Wani abu daga cikin kuto ya faxe shi kuma duk wanda bai sani ba to ya ce: Allah ne mafi sani, saboda yana daga cikin Ilimi ya ce a abunda bai sani ba Allah shi ne mafi sani
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci