عن عبد الرحمن بن أبي ليلى قال: «لقيني كَعْبُ بْنُ عُجْرَةَ فقال: ألا أُهْدِي لك هدية؟ إن النبي صلى الله عليه وسلم خرج علينا، فقلنا: يا رسول الله، قد عَلِمْنا الله كيف نُسَلِّمُ عليك؛ فكَيف نُصَلِّي عليك؟ فقال: قولوا: اللَّهُمَّ صَلِّ على محمد وعلى آل محمد؛ كما صَلَّيْتَ على إبراهيم، إنَّك حميد مجيد، وبَارِكْ على محمد وعلى آل محمد؛ كما باركت على إبراهيم، إنَّك حميد مجيد».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdurrahaman Dan Abi Laila ya ce: "Ka'abu Dan Ujra ya gamu dani sai ya ce: bana baka wata kyauta ba ? Lallai cewa Annabi ya futo mana sai muka ce: ya Manzon Allah Hakika Allah ya sanar da mu yadda yake yi Maka Salati; Sabida haka mu to yaya zamuyi maka Salati? sai ya ce ku ce: "Allah kayi sa ga Muhammad da kuma Ahlin Muhammad; kamar yadda kayi salati ga Annabi Ibrahim lallai cewa kai abin godewa ne kuma Mai girma, kuma kayi Albarki ga Muhammad da Ahlinsa muhammad; kamar yadda kayi Albarka ga Ibrahim, Lallai cewa kai Abun godewa ne kuma Maigirm
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Wannan Hadisin ya zo yana karfafa Matsayin Annabi da Matsayinsa a wajen Allah, lokacin da Abdurrahman Dan AbiLaila, daya daga cikin Manyan Tabi'ai, da kuma Malamansu da ka'abu dan Ujura daya daga Cikin Sahabbai Sai Ka'abu ya ce: Bana baka wata kyauta ba ? kuma ya kasance yana daga cikin Mafi darajar abinda za'a bayar kyauta shi ne Ilimi, Musamman abinda ya safi Mas'alolin ilimin Sharia, sai yai farin ciki da wanna'abu ya ce: Lallai cewa Annabi ya futo mana sai muka ce: ya Manzon Allah Hakika Allah ya sanar da mu yadda yake yi Maka Salati; Sabida haka mu to yaya zamuyi maka Salati? sai ya ce ku ce: "Allah kayi sa ga Muhammad da kuma Ahlin Muhammad; kamar yadda kayi salati ga Annabi Ibrahim lallai cewa kai abin godewa ne kuma Mai girma, kuma kayi Albarki ga Muhammad da Ahlinsa muhammad; kamar yadda kayi Albarka ga Ibrahim, Lallai cewa kai Abun godewa ne kuma Maigirma, kuma yana daga cikin abinda kowa ya yarda da shi cewa Annabi shi ne mafifici a cikin halittar Allah kuma a waje malaman balaga cewa wanda aka sifanta baikai wanda aka sifanta da shi ba, domin manufar kamantawa shi hada shi a cikin siffar Annabawa, ta yaya za'a ne mi cewa yayi salati ga Annabi Muhammad irin Salatin da yayiwa Annabi Ibrahim da alayan Annabi Ibrahim, kuma kyawun abinda za'a ce cewa Annabi Alayan Ibrahim sune baki dayan Annabawa, wadanda suka zo bayansa kuma cikinsu har da Annabi Muhammad da sauransu baki daya to don haka ma'anar ita ce ana ne da man salati ga Annabi da Alayansa salatin da ya hade baki dayan Annabawa tun daga Ibrahim Amincin Allah a gare shi, kuma abu ne sananne cewa lallai dukkansa ya zamanto Mafifi ci ga Annabi shi kadai, kuma Allah shi ne mafi Sani.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili bushtu Asami السويدية الأمهرية
Manufofin Fassarorin