kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Ma’aikin Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana faɗinsu bayan kowacce sallah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya Kasance yana cewa a tsakanin Sujadodinsa biyu Ya Ubangiji ka gafarta mun, kaji qaina, kuma ka bani lafiya, kuma ka Shiryar da ni, kuma ka Azurtani
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah SAW ya kasance idan ya yi Salama daga Sallarsa yana Istigfari sau uku: kuma ya ce: Ya ubangiji kaine Aminci daga gareka aminci ya kr, Albarkatunka sun yawaita, ya Ma'abocin girma da Girmamawa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzo ya kasance yana yin addu'a: Ya Ubangiji na Ina neman tsarinka daga azabar kabari, da kuma azabar wuta, daga fitinar rayuwa da mutuwa, daga fitinar Almassih Dajjal.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya Manzon Allah, fansar baba na da Baba ta, bani labarin shiru da kake yi tsakanin kabbarar harama da karatun fatiha: me kake cewa? sai yace: cewa nake: ya Ubangiji na ka nesanta tsakanina da kurakurai na kamar yadda ka nesanta tsakanin mahuda rana da mafadarta. Ya Ubangiji na ka tsaftace ni daga zunubaina kanmar yadda kake tsaftace farar tufa daga datti. Ya Ubangiji na ka wanke ni daga zunubai na da ruwan kankara da kuma mai tsananin sanyi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Haba Muadh, kuma Wallahi ina son ka, sannan zan baka shawara, Mu'az, kada ka taimaka wajen tsara kowace addu'a, cewa: Ya Allah, ina nufin in tuna ka, na gode, kuma in bauta maka da kyau
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah ya kasance yana yawan fada a cikin ruku'unsa da sujjadarsa: tsarki ya tabbatar maka ya Ubangijina da godiyarka, ka gafarta min.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Hakika Allah ya sanar da mu yadda yake yi Maka Salati; Sabida haka mu to yaya zamuyi maka Salati? sai ya ce ku ce: "Allah kayi sa ga Muhammad da kuma Ahlin Muhammad; kamar yadda kayi salati ga Annabi Ibrahim lallai cewa kai abin godewa ne kuma Mai girma, kuma kayi Albarki ga Muhammad da Ahlinsa muhammad; kamar yadda kayi Albarka ga Ibrahim, Lallai cewa kai Abun godewa ne kuma Maigirma.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Masu biyewa juna mai fadinsu ba ya tabewa - ko mai aikata su - a bayan kowacce sallar farilla, Tasbihi talatin da uku, da Tahmidi talatin da uku, da Kabbara talatin da hudu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kuma duk wanda yayi Tasbihi bayan idar da Sallah talatin da Uku, kuma yayi tahmidi Talatin da Uku, kuma yayi Kabbara Talatin da Uku, wannan zai bada casa'in da tara, kuma ya yace a cikin ta Xarin: babu wani Ubangiji da ya cancanci da a bauta masa in ba shii kaxai bashi da abokin tarayya, Mulki nasa ne, kuma dukkan Godiya ta tabbata gareshi, kuma shi mai iko ne akan komai, to an gafarta masa kusakuransa, koda kuwa sunkai yawan kunfar kogi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya karanta Ayatal kursiyyu a bayan kowace Sallar farilla to babu abunda zai hana shi shiga Aljanna sai Mutuwa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Sunyi Gaskiya, lallai su ana yi musu Azaba Azabar da Dabbobi suke ji baki xayansu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance idan ya ɗago bayansa daga ruku'u sai ya ce: "Allah Ya ji wanda ya gode maSa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana faɗa a bayan kowacce sallar farilla
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya Ubangijin jibrila da Mika'ila, da isarafilu, wanada ya halicci sammai da Qasa, wanda ya ke masanin gaibu da fili, kai ne wanda kake yin hukunci a tsakanin bayinka cikin abunda suka sabawa a cikinsa, ka shiryar da ni cikin abunda suka sava a cikinsa na gaskiya da ikonka, lallai kai ne Mai shiryar da wanda ka so zuwa tafarki madaidaici
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Manzo tsira da amincin Alla su tabbata a gare shi ya koyar da ni tahiya.hannu na na cikin hannayensa, kamar yadda yake koyar da ni Surar daga Alqur'ani"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci