عن ثَوْبَان رضي الله عنه قال: كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا انْصَرف من صلاته اسْتَغْفَر ثلاثا، وقال: «اللهُمَّ أنت السَّلام ومِنك السَّلام، تَبَارَكْتَ يا ذا الجَلال والإكْرَام».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Saga Sauban -Allah ya yarda da shi- Manzon Allah SAW ya kasance idan ya yi Salama daga Sallarsa yana Istigfari sau uku: kuma ya ce: "Ya ubangiji kaine Aminci daga gareka aminci ya kr, Albarkatunka sun yawaita, ya Ma'abocin girma da Girmamawa"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Cikin wannan Hadisin akwai bayanin Mustahabancin faxin Maisallah: Astagfirullah sau uku bayan ya Idar da Sallah sannan ya faxi wannan Addu'ar: Ya Ubangiji Kaine Aminci kuma daga gareka aminci yake, Dukkan Alkairi gare ka yake kuma hakan ya yawaita, ya Ma'abocin ya ma'abocin Girma da girmamawa