عن ابن عباس رضي الله عنهما أن النبي صلى الله عليه وسلم كان يقول بين السَّجدتَين: «اللَّهمَّ اغْفِرْ لي، وارْحَمْنِي، وعافِني، واهْدِني، وارزقْنِي».
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...
Daga Ibn Abbas -Allah ya yarda da su- Lallai cewa Manzon Allah SAW ya Kasance yana cewa a tsakanin Sujadodinsa biyu Ya Ubangiji ka gafarta mun, kaji qaina, kuma ka bani lafiya, kuma ka Shiryar da ni, kuma ka Azurtani
[Ingantacce ne] - [Ibnu Majah ne ya Rawaito shi - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi]