عن ابن عباس رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «أمِرْت أن أسْجُد على سَبْعَة أعَظُم على الجَبْهَة، وأشار بِيَده على أنْفِه واليَدَين والرُّكبَتَين، وأطْرَاف القَدَمين ولا نَكْفِتَ الثِّياب والشَّعر».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Dan Abbas -Allah ya yarda dasu yace: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: "An Umarce ni da nayi Sujada kan gavvai Bakwai, Kam Goshi kuma ya nuna kan Hancinsa da hannayensa, da Guiwoyinsa, da kuma gefen yatsun Kafarsakuma kada mu naxe tufa ko Gashi"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]