عن ابن عباس رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «أمِرْت أن أسْجُد على سَبْعَة أعَظُم على الجَبْهَة، وأشار بِيَده على أنْفِه واليَدَين والرُّكبَتَين، وأطْرَاف القَدَمين ولا نَكْفِتَ الثِّياب والشَّعر».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Dan Abbas -Allah ya yarda dasu yace: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: "An Umarce ni da nayi Sujada kan gavvai Bakwai, Kam Goshi kuma ya nuna kan Hancinsa da hannayensa, da Guiwoyinsa, da kuma gefen yatsun Kafarsakuma kada mu naxe tufa ko Gashi"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi