عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما أن النبي صلى الله عليه وسلم كان يرفع يديه حَذْوَ مَنْكِبَيْهِ إذا افْتَتَحَ الصلاة، وإذا كبّر للرُّكُوعِ ، وإذا رفع رأسه من الركوع رَفَعَهُمَا كذلك، وقال: سَمِعَ الله لمن حَمِدَهُ رَبَّنَا ولك الحمد، وكان لا يفعل ذلك في السُّجُودِ.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan UMar -Allah ya yarda da su- Manzon Allah tsira da aminci ya kasance Annabi tsira da amincin Allah-ya kasance yana daga hannayensa daura da kafadunsa in zai fara sallah,haka nan in zai yi ruku'u,da kuma yayin da yake dagowa daga ruku' sai ya ce Allah ya ji mai gode masa ya Ubangijinmu dukkanin godiya gare ka take, ya kasance ba ya yin haka a cikin sujjada
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Salla babbar ibadace, ko wace gaba da ke jiki,tana da wata ibada ta musamman,daga irin ibadar hannaye,shi ne daga su yayin kabbarar harama donkwalliya ga salla,ita kuma kabbara ta kunshi girman zatin Allah,fadin Allah mai girma ya kunshi girman kaddarar Allah,daga hannaye yana kasancewa saitin kafadu,kuma yana daga su yayin ruku'u a duk raka'oin salla,hakanan in zai dago daga ruku'un ko wace raka'a.Maruwaicin wannan hadisin ya nuna baro-baro akan cewa Annabi tsira da amincin Allah baya daga hannayensa wajen yin sujjada.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin