عن وائل بن حُجْرٍ رضي الله عنه قال: صلَّيت مع النبي صلى الله عليه وسلم ، فكان يُسلِّم عن يَمينه: «السَّلام عليكم ورحْمَة الله وبَرَكَاتُه»، وعن شِمَاله: «السَّلام عليكم ورحْمَة الله».
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Wa'il Bn Hajar -Allah ya yarda da shi- ya ce: Nayi Sallah tare da Manzon Allah SAW ya kasance yana yin Sallama a damansa da cewa: "Amincin Allah a gare ku da rahamar Allah da Albarkatunsa", kuma a Hagunsa: "Amincin Allah a gare ku da rahamar Allah"
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi

Bayani

Hadisin yana nuna cewa Mai Sallah baya futa daga Sallarsa har sai yayi Sallama gida biyu Sallama dama da Sallama a Hagu, sai ya ce a tafarko "Amincin Allah a gareku da rahamar Allah da Al-barkatunsa" a ta biyu kuma "Amincin Allah a gareku da rahamar Allah" sa kuma qarin (Albarkatunsa) a wani lokaci lokacin saboda zuwan hakan a wasu hadisan da babu wannan qarin, kuma a mafi yawa babu wannan qarin sai dai kuma ta halatta

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin