عن ابن عباس رضي الله عنهما ، أنه قال: كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يعلمنا التشهد كما يعلمنا السورة من القرآن فكان يقول: «التحيَّات المباركات، الصَّلَوَاتُ الطَّيِّبَاتُ لله، السلام عليك أيها النبي ورحمة الله وَبَرَكَاتُهُ، السلام علينا وعلى عباد الله الصالحين، أشهد أَنْ لَا إِلَهَ إِلَّا اللهُ، وأشهد أنَّ محمَّدا رسول الله» وفي رواية ابن رُمْحٍ كما يُعلِّمنا القرآن.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Ibn Abbas -Allah ya yarda da su- cewa shi ya ce: cewa shi ya ce: Manzo tsira da amincin Alla su tabbata a gare shi ya koyar da ni tahiya.hannu na na cikin hannayensa, kamar yadda yake koyar da ni Surar daga Alqur'ani, sai ya ce: "Gaisuwoyi Masu Albarka, Salatai maisu tsarki ga Allah, Amincin a gareka Manzon Allah da rahamatullah da Albarkatansa, Amincin Allah a garemu da sauran bayin Allah Salihai, na Shaida babu wani abun bautawa da gaskiya sai Allah, kuma na Shaida cewa Annabi Muhammadu Manzon Allah ne" a wata riwayar ta Ibn Rumh kamar yadda yake koyar da mu Al-qura'ani
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Wannan Hadisin yana bayanin Sigar Tahiya, kuma cewa Annabi SAW ya Kasance yana kwaxayin koyar da su kamar yadda yake koya Musu Al-qurani, kuma sigar ita ce: "Gaisuwoyi Masu Albarka, Salatai maisu tsarki ga Allah, Amincin a gareka Manzon Allah da rahamatullah da Albarkatansa, Amincin Allah a garemu da sauran bayin Allah Salihai, na Shaida babu wani abun bautawa da gaskiya sai Allah, kuma na Shaida cewa Annabi Muhammadu Manzon Allah ne" kuma tayi kama da sigar Tahiyar nan Mashahuriya da ta zo daga Ibn Mas'ud -Allah ya yarda da shi- kuma cewa Banbancin Qarin Albarkatun, kuma shafe waw din a cikin kalmomi biyu bayanta, kuma ya halarta banbantawa tsakanin Sigogin da suka zo a Tahiya

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin
Kari