عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما مرفوعاً: "إذا جمع الله عز وجل الأَوَّلِينَ والآخِرين: يرفع لكل غادر لِوَاءٌ، فيقال: هذه غَدْرَةُ فلان بن فلان".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

An karbo dagaAbdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da su- an daukaka hadisin zuwa ga Annabi "idan Allah Madaukaki ya tara na farko da na karshe: sai a dagawa ko wane mayaudari wata irin tuta,sai ace: wannan ita ce yaudarar wane dan wane
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Idan Allah Madaukaki ya tara na farko da na karshe a ranar kiyama sai a zo da duk wani mayaudari tare da alamar yaudararsa,wannan alama itace tutar da aka hado shi da ita, sai ya kunyata a gaban mutane

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam
Manufofin Fassarorin