kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Cewa an samu wata mace a wasu daga yakokin Annabi - tsira da a mincin Allah su tabbata agare shi a kashe, sai manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya hana kashe mata da yara
عربي Turanci urdu
Wanda ya yi yaƙi dan kalmar Allah ta zama maɗaukakiya, to shi ne sabo da Allah
عربي Turanci urdu
Lallai ni na umarceku da ku qona wane da wane, kuma lallai wuta ba wanda yake Azaba da ita sai Allah, saboda haka idan kuka same su to ku kashe su
عربي Turanci urdu
Lallai cewa babu mai yin Azaba da Wuta sai Ubangijin Wutar
عربي Turanci urdu