عن أبي بَكْرَةَ- رضي الله عنه - عن النبي صلى الله عليه وسلم أنه قال: «أَلا أُنَبِّئُكم بِأَكْبَرِ الْكَبَائِر؟»- ثَلاثا- قُلْنَا: بَلى يا رسول الله، قَالَ: «الإِشْرَاكُ بِالله وَعُقُوقُ الوالدين، وكان مُتَّكِئاً فَجَلس، وَقَال: ألا وَقَوْلُ الزور، وَشهَادَةُ الزُّور»، فَما زال يُكَرِّرُها حتى قُلنَا: لَيْتَه سَكَت.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abu Bakra –Allah ya yarda das hi- cewa shi yace: "c2">“Bana baku labarin mafi girman Manyan lefuka” sau uku sai muka ce: aa ya Manzon Allah ya ce: "c2">“Shirka da Allah da kuma Sabawa Iyaye, yakasance yana Kashingide sai ya mike ya Zauna, kuma y ace: Ku saurara Maganar Zur da Shaidar Zur,” bai gushe ba yana maimaita ta ba, said a muka ce: ina ma dai yayi shiru
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Cewa Manzon Allah SAW ya ce: Sahabbansa: banabaku labari ai na baku labari da mafi girman Manyan laifuka sai ya fadi wadan nan abubuwa guda uku sune Shirka da Allah, kuma it ace ta’addanci a fagen Allantaka, da kwave hakkinsa SWT, da kuma bada shi ga wani bawa wanda bai cancance shin a ababan halitta gajiyayyu, da sabawa Iyaye zunubi ne Mummuna; saboda shi ne Sakawa wanda ya kyautata maka da Munanawa kuma shi ne mafi kusanci a gareka, da Shaidar baki dayanta wacce ita kowace Magana ta Zur da karya da niyyar bata wanda aka jefa da ita ta hanyar aci Dukiyarsa, ko kuma aci Mutuncinsa ko mai kama da haka

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Telgonci Swahili Yaran Tamili Yaran Barma Yaran Tailand Jamusanci Japananci bushtu Asami Albaniyanci السويدية الأمهرية
Manufofin Fassarorin