عن خولة بنت حكيم رضي الله عنها مرفوعًا: «مَن نزَل مَنْزِلًا فقال: أعوذ بكلمات الله التَّامَّات من شرِّ ما خلَق، لم يَضُرَّه شيءٌ حتى يَرْحَلَ مِن مَنْزِله ذلك».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawaito daga Khaula Bnt Hakim -Allah ya yarda da ita daga Annabi "Duk wanda ya sauka Masauki sai ya ce: Ina neman tsari da Cikakkun Kalmomin Allah daga Sharrin abunda ya halitta, babu abunda zai cuce shi har sai ya tashi daga wannan wurin "
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]