عن عائشة أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «أَشَدُّ النَّاسِ عَذَابًا يومَ القيامة الذين يُضَاهِئُون بخَلْقِ الله».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An rawaito daga Nana Aisha cewa Manzon Allah, ya ce: "Mafi Kaskancin suna a wajen Allah shi ne Mutumin da za'a kirawo da Sunan Sarkin sarakuna, Babu wani Mamallaki Sai Allah"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi