عن عبد الله بن عباس رضي الله عنهما أن رجلا قال للنبي صلى الله عليه وسلم : ما شاء الله وشِئْتَ، فقال: «أجعلتني لله نِدًّا؟ ما شاء الله وَحْدَه».
[إسناده حسن] - [رواه أحمد]
المزيــد ...

An karbo daga abdullahi dan abbas - Allah ya yarda da su cewa- wani mutum ya fadawa annabi mai tsira da aminchi su tabbata a gareshi : Allah ya so kaima ka so sai annabi ya ce: ka sanyani kishiya ga Allah? Allah ya so shi kadai
Sanadi nsa Hasan ne - Ahmad ne ya rawaito shi

Bayani

Dan Abbas yana bamu labarin cewa lallai cewa wani Mutum ya zo wajen Annabi akan waniAl'amari nasa sai ya ce: "Allah ya so kuma kaima kaso ya Manzon Allah, sai Annabi ya yi masa Inkarin fadin hakan, kuma ya gaya masa cewa hada Mashi'ar Allah da abin halitta da kalamar "Da" shirka ne kuma bai halatta ga Musulmi ba ya furta ta, sannan ya nusar da shi zuwa fadin abinda ya ke na gaskiya, kuma shi kan cewa ya kadaita Allah a cikin Masi'arsa, kuma kada ya raba masa wani abu na jinginawa.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili bushtu Asami السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin