عن عبد الله بن مسعود رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: "هلك المُتَنَطِّعون -قالها ثلاثا-".
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An karbo daga Abdullahi Dan Mas'ud-Allah ya yarda dashi-an daga hadisin zuwa ga Annabi:"Masu Zurfafawa sun Tabe-ya fadeta sau Uku-".
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Annabi yana bayanin cewa zurfafawa a abubuwa da kuma shige gona da iri shi ne sababib Hallaka, kum a manufarsa Annabi shi ne hanine daga hakan,kuma daga cikin hakan wahalar da kai a Ibada har rai ya kosa ya watsar da ita, da kuma tsara Magana da kakalosh, kuma mafi girma kamarsa shi ne kakaro maganar da ta zama laifi, kuma mafi dacewa da hanawa shi ne: shige gona da iri wajen girmama Mutanen kwarai akai haddin da zai kai ga Shirka.