lis din Hadisai

La'anar Allah a kan yahudawa da kiristoci, sun dauki kaburburan annabawansu a matsayin masallatai - a kula da abin da suka aikata - kuma in ba haka ba, ya nuna kabarinsa, sai dai yana jin tsoron kar ya dauki masallaci
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Nine Mafi Wadatuwa da shirkar Masu, to Duk wanda yayi wani Aiki kuma ya hadani da wani acikinsa zan barshi da shikarsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Na barranta daga Allah ina da wani aboki daga gare ku, domin Allah ya karbe ni a matsayin aboki kamar yadda aka dauki Ibrahim a matsayin aboki, kuma da na zabi al'ummata a matsayin aboki, da na dauki Abubakar a matsayin aboki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai, Allah Madaukakin Sarki yana da kishi, kuma kishin Allah Madaukaki shi ne mutum ya zo abin da Allah Ya haramta a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada ku wuce gona da iri wajen yabona, yadda Nasara suka maida Dan Maryam, ni kawai bawa ne, to ku ce: Bawan Allah kuma ManzonSa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mafi rabautar mutane da cetona wanda ya ce La’ilaha illallahu yana mai tsarkaka daga zuciyarsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya shaida cewa babu wani Ubangiji da ya cancanci a bauta masa sai Allah shi kadai wanda bashi da abokin tarayya, kuma Annabi Muhammadu bawansa ne kuma manzonsa ne kuma kalmarsa ne da ya jefa ta ga nana Maryamu kuma Ruhi ne daga gare shi, kuma Aljanna Gaskiya ce haka wuta ma, to Allah zai shigar da shi Aljanna akan kowane irin aiki ya Mutu.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wanda ya mutu alhali shi yana kiran kishiya wanin Allah zai shiga wuta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Masu Zurfafawa sun Tabe-ya fadeta sau Uku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah ya rubuta kyawawan ayyuka da munanan ayyuka, sa'annan Ya bayyana hakan, don haka duk wanda ya damu da kyakkyawa kuma bai aikata shi ba, Allah ya rubuta shi da cikakkiyar alheri, kuma idan yana da sha'awar hakan to ayyukansa Allah ne yake rubutawa Yana da kyawawan ayyuka goma zuwa sau ɗari bakwai sau da yawa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah ba ya duban jikinku, ko hotunanku, sai dai ya kalli zukatanku da ayyukanku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya ku Bayi na , Ni na Lallai ni na Haramta Zalunci akankin Kaina kuma na Sanyashi ya Zamanto haramtaccce a tsakaninku to kada kuyi Zalunci, Ya ku Bayi na Dukkanku Batattu ne sai wanda na shiryar to ku nemi shiriya ta Sai na shiryar da ku.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Na tambayi Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - wane zunubi ne ya fi girma? Ya ce: “Don Allah ya zama mai daidaitawa, kuma shi ne ya halicce ku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Lallai Alla Madaukakin Sarki yana talala ga Azzalumi, idan ya kama shi ba zai kwace masa ba"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
" Bana aike ka da abin da Manzo mai tsira da amincin Allah ya aike ni da shi ba, kar ka bar wani hoto sai ka goge shi, haka nan kar ka bar wani kabari da aka yi wa tozo sai ka daidaita shi."
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mafi girman Laifuffuka: yiwa Allah Shirka, da kuma amincewa Makircin Allah, da kuma yankewa daga Rahamar Allah, da kuma debe Haso daga Rahamar Allah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi a cikin sashin tafiye tafiyansa ya aiki wani jakada a bisa cewa kada ya bar wata laya ko rataye a wuyan wani rakumi face ya tsinke ta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya danfaru da wani abu to za'a jibanta shi zuwa gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya fadi "La'ilaha illAllah", kuma ya kafircewa duk wani abin da ake bautawa ba Allah ba, an haramta taba dukiyarsa da jininsa,kuma sakamakonsa yana ga Allah Madaukaki.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Masu jin qai Allah yana jin qansu, kuji qan Mutanen bayan Qasa sai wanda yake Sama yaji qanku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wannan kalmar ta gaske aljani ya fauceta ne, sai ya yi kyarkyararta a kunnen abokin harkarsa irin kyarkyarar kaza, sai su cakuɗata da ƙarya sama da ɗari
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Babu wani mutum da zai shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma (Annabi) Muhammad Manzon Allah ne da gaske daga zuciayarsa sai wuta ta haramta a gareshi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ubangijimmu maɗaukaki Yana sauka a kowanne dare, zuwa sama makusanciya, lokacin da ɗaya bisa uku na dare ya saura
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Kada ku salla zuwa Kabari kuma kada ku zauna akansu"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
wadannan mutane ne idan bawa na gari cikin su ya mutu, ko mutumin kirki, sai su gina masallaci a kan kabarin sa, sai su suranta irin wadancan hotunan a cikin sa, wadancan sune ashararan halitta a wajen Allah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
An gina musulunci abisa abubuwa biyar
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lalle cewa hakkin Allah akan bayi su bauta maSa kada su hada shi komai, hakkin bayi ga Allah ba zai azabtar da wanda bai tarayya daShi da komaiba
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wanda ya mutu ba ya taranya wani abu da Allah zai shiga Aljanna, wanda ya mutu yana taranya wani abu da Allah zai shiga wuta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ka fadamin wata magana a Musulunci da ba zan tambayi waninka game da ita ba, ya ce: "Ka ce na yi imani da Allah, sannan ka tabbatu akan hakan
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah ya hanaku ku rantse da Iyayenku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada ku kuskura kuce: Allah ya yarda wane ma ya yarda, kuce: Allah ne ya yarda Sannan kuma wane kuma ya yarda.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Na rantse da Allah ina mai karya shi ne mafi soyuwa a gareni da na rantse da waninsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Meye banbancin wadannan?zuciyarsu na yin taushi in suka ji ayoyi bayyanannu,su kuma rikice in suka ji ayoyi masu rikitarwa".
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mene ne sammai bakwai da kassai bakwai a cikin tafin Mai rahama, sai dai a matsayin kwaya a hannun dayanku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kujerar tana cikin karaga sai dai kamar zoben karfe da aka jefa a tsakanin bayana na masu gidan.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Babu Canfi kuma babu tawaida, kuma yana burgeni fatan alkairi sai suka ce: Kuma maye Fatan Alkairi? saiya ce: Kalma mai dadi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah Madaukaki ya ce: Ni ina lokacin da bawana ya tuno da ni, kuma ina tare da shi inda yake tuna ni
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Bawa ba zai boye bawa a cikin wannan duniya ba face Allah ya lullube shi a ranar kiyama."
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mun kasance tare da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - tara, takwas ko bakwai, sai ya ce: Kada ku yi wa Manzon Allah mubaya'a - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Lallai Allah ya yafewa Al-umma ta Kuskure da Mantuwa, da kuma abunda aka Tilasta musu akansa"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah Mai tsarki ne kuma baya karba sai mai Tsarki, kuma ya Umarci Muminai da duk abinda ya Umarci Mazanninsa sai ya ce: Ya ku Manzanni kuci daga dadadan abubuwa kuma kuyi aiki nagari
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lokacin da Allah ya halicci halitta, ya rubuta a cikin wani littafi, kuma yana tare da shi a kan karaga: Rahamata ta rinjayi fushina
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah madaukaki ya ce, ya dan Adam, da ba ka kira ni ka roke ni ba, na gafarta maka abin da yake daga gare ka kuma ban damu ba, ya dan Adam, idan zunubanka sun kai sama, to ka nema mini gafara
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
ya ce Allah shi ne mafi girma,lallai su tafarkai ne, na rantse da wanda raina ke hannunsa kun fadi kamar yadda banu Isra`ila suka fadawa annabi musa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
cewa wani mutum ya fadawa annabi mai tsira da aminchi su tabbata a gareshi: Allah ya so kaima ka so. sai annabi ya ce: ka sanyani kishiya ga Allah? Allah ya so shi kadai
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Mafi tsananin Mutane Azaba a Ranar Alkiyama su ne wadanda suke kwaikwayar halittar Allah"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah ya kasance idan ya dora Jagora a rundunar yaki yakan yi masa wasiyya da jin tsoron Allah, da kuma wadanda suke tare da shi na Musulmi da Alkairi, sai ya ce: "kuyi yaki da sunan Allah kuma don Allah, ku yaki wanda ya kafirta da Allah, kuyi yaki kada ku wuce gona da iri kuma kada muyi Musla kuma kada kuma kada ku kashe Yaro, kuma idan ka gamu abokin gabarka daga cikin Mushirikai to kirasu da zuwa abubuwa uku -ko cikin- ko wanne daga ciki suka amsa Maka ka karba daga gare su kuma ka kame hannunka daga barinsu, sannan ka kirasu zuwa ga Musulunci Idan suka amsa maka to ka karba daga gare su, sannan ka kirasu kan su canza daga garinsu zuwa garin Musulunci, kuma ka basu labarin cewa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah Madaukaki ya ce: Dan Adam ya karyata ni kuma bashi wannan damar
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Kursiyyu shi Bugirem kafafuwan, Kuma Al-Arshi ba'a iya Kaddara shi da komai
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa wani Bayahude ya zo wajen Annabi sai ya ce da shi ya muhammad, Cewa Allah ya rike Sammai kan Yatsa daya, Kuma Kassai Kan Yatsa daya, kuma Duwatsu kan Yatsa daya, kuma Bushiyu Kan Yatsa daya, Kuma Halittu kan Yatsa daya, sannan ya ce: Ni ne Sarki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Lallai Allah Ya ce: Duk wanda ya yayi gaba da Masotina to nayi Shelar yaki da shi, kuma bawa bai kusanta zuwa gare ni ba da wani abu kamar abunda na farlanta Masa, kuma Bawa na ba zai gushe ba yana kusanta ta da Nafilfili har sai na so shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
jefar da ita domin ita ba za ta kara maka komai ba face rauni,domin cewa da ka mutu tana jikinka dab a za ka rabauta ba har abada
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
duk wanda ya rataya Laya to kada Allah ya kare shi, kuma duik wanda ya daura Guru da Allah ya ije masa da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya kai Ruwaifia,watakila rayuwarka tayi tsawo, saboda haka bawa Mutane labarin cewa duk wanda ya daure gemunsa, ko ya daura tsirkiya, ko yayi tsarki turoson dabbobi ko kashi, to babu shi babu Annabi Muhammad
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ubangijinmu zai yaye Maqyagyamarsa, sai kowane Mumini yayi sujada a gare shi Mace da Namiji, sai Waxanda suka kasance suna Sujada a Duniya saboda riya da jiyarwa su tsaya, sai su tafi suyi Sujada sai bayansu ya Sandare baki xaya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Manzon Allah SAW ya Kasance idan ya shiga Masallaci yana cewa: ina neman tsari da Allah Mai girma, da kuma fuskarsa Maxaukakiya, da ikonsa daxaxxe, daga Shaixan abun jefewa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kuma mamamkin Kishin Sa'ad ko ? o na rantse da Allah, Allah shi ne mafi kishi dagani, saboda kishin Allah ne ya haramta Alfasha, bayyananniya da Voyayyiya, kuma babu Mutumin da yafi Allah kishi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Babu wani Mutum, ko kuma babu wani abu Mafi haquri kan cutarwar da Allah yaji daga gare su, lallai su suna cewa yana da Xa, Kuma lallai cewa shi yana basu lafiya kuma yana Azurta su
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Jahannama bata gushe ba tana cewa: Shin akawai wani Qari har sai Allah Mai xaukaka ya sanya Qafarsa a ciki, sai ta ce: ya ishe ni ya isheni, kuma ya rawaito wani vangaren zuwa wani
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah zai cewa Mafi qarancin Azabar Xan Wuta, da kana da wani abu da yakai baki xayan Qasa zaka iya fansar kanka da shi? ya ce: Ey, ya ce: to ni na tambayeka qasa da wannan a halin kana cikin tsayson Adam, cewa kada kayi mun shirka amma ka qi sai kayi mun shirka
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kuma ta yaya Ubangijinmu ba zamu yarda ba, bayan ka bamu abunda baka tava bawa kowa ba daga cikin halittarka? sai ya ce: to bana baku abunda yafi wancan ba? sai suce: Kuma wane abu ne yafi wancan ? sai ya ce: in sauke muku yarda ta wanda ba zan tava yi fushi da ku bayanta har Abadan
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Cewa Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata agareshi ya kasance baya Mummunan zato
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wadanda suke yin wadannan hotunan za'a musu azaba aranar Alqiyamah za'a ce masu: Ku rayu abinda kuka halitta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shin kuna cutar ganin rana da tsakar rana, ba cikin gajimare ba? Suka ce: A'a. Ya ce: Shin kuna shan wahala wurin ganin wata a daren cikakken wata, ba cikin gajimare ba?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah yana Sunaye Chasa'in da Tara Xari babu xaya babu wanda zai Haddace su face ya shiga Al-janna, kuma shi xaya ne kuma yana son kaxaitawa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Baki xayan Qasa Masallaci ce sai dai Maqabarta da kuma Banxaki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan dayanku ya tsaya a cikin sallarsa, to yana rokon Ubangijinsa ne, ko kuma idan Ubangijinsa yana tsakaninsa da alqibla, don haka kada ku tofa wa ɗayanku rigarsa da sumba, amma a hagu ko ƙasan ƙafafunsa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shin kun san mai Ubangijinku Ya ce?" Suka ce: Allah da Manzonsane mafi sani, ya ce: "Mumini da kafiri sun wayi gari daga bayina
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mu muna ji a cikin zuciyarmu abinda da dayan mu zai fada to da yana da girma, ya ce: "Kuma hakika kun same shi ?" Suka ce: Eh, ya ce: "Wannan shi ne imani baro-baro
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Godiya ta tabbata ga Allah wanda Ya maida makircinsa zuwa wasiwasi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shaidan yana zo wa dayanku sai ya ce: Waye ya halicci kaza? waye ya halicci abu kaza? har ya ce: Waye ya halicci Ubanugijinka? idan ya ga haka to (sai) ya nemi tsarin Allah ya kuma hanu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah ba ya zalintar mumini wani kyakkyawa, za'a ba shi a duniya kuma za’a yi masa sakayya da ita a lahira
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah Zai damke kasa, Zai ninke sammai da hannunSa na dama, sannan Ya ce: Ni ne sarki, ina sarakunan kasa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shin wanda ya tafiyar da shi akan kafafuwa biyu a duniya bai zama yana da iko akan ya tafiyar da shi akan fuskarsa ranar Alkiyama ba?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Shin ba zan gaya muku game da rukunoni uku ba: Daya daga cikinsu ya koma ga Allah, kuma Allah Ya ba shi. Shi kuma dayan,sai yaji kunya sai Allah ya ji kunyarsa, amma dayan sai ya bujure sai Allah ya kau da kan ga barinsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to bakonsa ya girmama ladar sa. ”Suka ce:“ Mene ne sakamakonsa? Ya Manzon Allah, ya ce: Yininsa da darensa, da karimcinsa kwana uku ne, don haka abin da ya kasance a baya sadaka ce a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wani Malami daga Malaman Yahudawa yazo wajan Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi sai yace:Ya Muhammad,hakika mun samu cewa Allah zai sanya Sammai akan yatsa,kuma kassai akan Yatsa,kuma Bishiyu akan Yatsa,kuma Ruwa akan Yatsa,kuma Kasa akan Yatsa,kuma sauran Halittu akan Yatsa,sannan yace:Nine Mamallaki.Sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yayi Dariya har Fikokinsa suka bayyana saboda gasgata fadin Malamin Yahudawan.Sannan ya karanta:"Kuma basu kaddara Allah Hakikanin ikonsa ba, kuma Kasa duka damkarsa ce a Ranar Kiyama"?.Acikin wata Ruwaya ta Muslim:"Da Duwatsu da Bishiyu akan Yatsa,sannan ya girgizasu sannan yace:Nine Mamallaki,nine Allah".Kuma acikin wata Ruwaya ta Buhari:"Zai sanya Sammai akan Yatsa,kuma Ruwa da Kasa akan Yatsa,kuma sauran Halitta akan Yatsa"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Allah Mai xaukaki zai naxe sammai da a ranar Al-qiyama sannan ya xaukesu da Hannunsa na Dama sannan ya ce: Ni ne Mai Mulki ina masu jabberanci? kuma sannan sai naxe qasa ma da Hannunsa na Hagu sannan ya ce: Ni ne Mai Mulki ina masu jabberanci?"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yana cewa :’ku yi ceto za ku sami sakamako Allah Ya na hukunci ne akan harshen Manzonsa da abinda Ya so’’
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Allah Madaukakin Sarki yana son rahamar al'ummar da Annabin ta ya mallake ta a gaban ta, to ya sanya ta zama wuce gona da iri a hannun ta.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ni ne mafi cancantar abin da kuka yi wa bawa na.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya zo wurina ya sha daga kwanon da aka rataye a tsaye
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ina son kasar ga Allah, da masallatanta, kuma na tsani kasar ga Allah, da kasuwanninta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Annabi ya aika Wani Mutum a wani yaki sai ya kasane yana" karantawa abokansa in yana jansu Sallah, Sai yake cika karatunsa da: Kulhuwa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah Madaukakin Sarki zai yi dariya ga wasu maza biyu da suka kashe juna suka shiga Aljanna. Wannan yana fada ne saboda Allah kuma ana kashe shi, sannan Allah ya tuba da wanda ya kashe shi, kuma ya mika wuya kuma ya yi shahada
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Lallai kana da wasu halaye biyu da Allah yake son su: Hakuri da kuma bi Sannu Sannu"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Idan Allah ya so yiwa wasu Mutane Azaba, sai Azabar ta sami wadanda suke cikin su, Sannan sai a tashe su a kan Ayyukansu"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yayin da Allah ya suranta Annabi Adam a cikin Al-janna ya barshi lokacin da Allah ya so ya barshi, sai ya sanya Iblis yana kewaya shi, yana kallonsa, yayin da ya ganshi yana ciki sai ya san cewa shi ba zai iya Mallakar kansa ba"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Bawa ya Kusance ni da dani daya, sai nima na kusanceshi da tsawon Hannu, idan kuma ya kusance ni da tsawon danin Hannuwa biyu, kuma idan yazo mun yana mai tahowa sai in zo masa ina mai Sassarfa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah shi mai Mai xaga farashi kuma mai saukar da shi Mai Yalwata Arziqi, kuma ni ina fatan in gamu da Allah babu wani xaya daga cikin ku da yake bina bashin Jini ko kuma Kuxi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah Maxaukaki Mai Kunya ne kuma mai Sututwa, yana son Kunya da Suturtawa, saboda haka idan xayanku zai yi Wanka to ya suturta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah ya ce: Idan Bawana ya fuskance ni da Xani xaya, to zan kusance shi da Zira'i, kuma idan ya Kusance ni da Zira'i to zan kusance shi faxin Hannaye, Kuma idan ya kusance da Xanin hannye biyu zan zo masa da Mafi gaggawa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Haqiqa Khaulatu ta zo wajen Manzon Allah SAW yana kai qarar Mijin ta, kuma zancenta ya kasance yana Voyemun
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wuta da Aljanna sunyi Jayayya, sai wuta ta ce: an zaveni saboda masu girman kai, da Masu jiji da Kai, kuma Aljanna ta ce: Ni kuma babu mai shiga ta sai raunanan Mutane da waxanda ba komai ba, da wacanda idonsu bai buxe da Duniya ba
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za'a tashi Mutane Ranar Al-qiyama -ko kuma ya ce Bayi= tsirara basu da Kaciya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah ya fi rahamar masu bautarsa fiye da wannan ga jaririnta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ganin cewa kare na zaune a cikin kududdufi, kuma kusan kishirwa ta kashe shi, lokacin da wata karuwa ta ganta a matsayin karuwa ga Banu Isra'ila, don haka ta firgita da shi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Imani bayamane ne kuma Hikima ma bayamaniya ce
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Allah ya rubuta kyautaye akan kowane abu, to idan zakuyi kisa to ku kyautata kisan kuma idan zakuyi yanaka to ku kyautata yankan kuma dayaku ya wasa wukar tasa, kuma don ya hutar da abin yankansa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Wani Mutum Muslmi bai taba zama a Masallaci ba don Sallah da Zikiri, Sai Allah yayi farin ciki da shi, Kamar yadda Iyalin Matafiyi suke yi idan ya dawo Musu"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ka sani kai Abu Mas'ud cewa lallai Allah shi ne mafi iko akan ka akan wannan Yaron, sai na ce: ba zan qara dukan Bawa ba har abadan
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya Ubangiji ka taimake ni kada ka bada Nasara akaina, ka taimakeni kuma kada ka bada taimako akaina, kayi mun shiri kuma kada kayi mun Makirci a kaina, Kuma ka shiryar da ni kuma ka sauqaqe mun shiriya, kuma ka taimakeni kan wanda ya zalunce ni
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah ya tsinewa yahudu da nasara saboda sun riki kaburburan annabawansu masallatai
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci