عن أبي بشير الأنصاري -رضي الله عنه- "أنه كان مع رسول الله -صلى الله عليه وسلم- في بعض أسفاره، فأرسل رسولا أن لا يَبْقَيَنَّ في رقبة بَعِيرٍ قِلادَةٌ من وَتَرٍ (أو قلادة) إلا قطعت".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi a cikin sashin tafiye tafiyansa ya aiki wani jakada a bisa cewa kada ya bar wata laya ko rataye a wuyan wani rakumi face ya tsinke ta
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya aika a cikin wata tafiyarsa wanda zai shela cikin Mutane da kowa ya cire layun da suke wuyan Rakuma wanda aka saka su don maganin kanbun baka, da kawar da rashin lafiya; saboda haka yana daga cikin Shirka wacce ya wajaba a kawar da ita.