عن أبي الهياج الأسدي قال: قال لي علي رضي الله عنه : «ألا أَبْعَثُك على ما بَعَثَني عليه رسول الله صلى الله عليه وسلم ؟ أن لا تَدْعَ صُورَةً إلا طَمَسْتَها، ولا قَبْرًا مُشْرِفًا إلا سَوَّيْتَه».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawaito daga Abu Al-hiyaj -Allah ya yarda da shi- ya ce: Ali ya ce da ni da ni"bana aike ka da abin da Manzo mai tsira da amincin Allah ya aike ni da shi ba, kar ka bar wani hoto sai ka goge shi, haka nan kar ka bar wani kabari da aka yi wa tozo sai ka daidaita shi.
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]