عن عبد الله بن عمرو رضي الله عنهما يبلغ به النبي صلى الله عليه وسلم : «الرَّاحمون يرحَمُهمُ الرحمنُ، ارحموا أهلَ الأرضِ، يرحمْكم مَن في السماءِ».
[صحيح] - [رواه أبو داود والترمذي وأحمد]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Bn Amr -Allah ya yarda da su- ya sadar da shi zuwa Manzon Allah SAW "Masu jin qai Allah yana jin qansu, kuji qan Mutanen bayan Qasa sai wanda yake Sama yaji qanku"
[Ingantacce ne] - [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]