عن حذيفة بن اليمان - رضي الله عنهما- عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «لا تقولوا: ما شاء الله وشاء فلان، ولكن قولوا: ما شاء الله ثم شاء فلان».
[صحيح] - [رواه أبو داود والنسائي وأحمد]
المزيــد ...

Daga Huzaifa Dan Yamani -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi :Kada ku kuskura kuce: Allah ya yarda wane ma ya yarda, kuce: Allah ne ya yarda Sannan kuma wane kuma ya yarda.
[Ingantacce ne] - [Al-Nasa'i Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]

Bayani

Annabi -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi- ya na hanamu a danganta sunan Abun Halittada Sunan Mahalicci ta hanyar hadawa da kalmar (da) bayan ambaton Mashi'a da kuma Makamancinsa; domin abinda aka raba mata zai daidai da ita wurin da aka raba masa, kasancewarsa ansanya shi ne kadai don hadawa to kuma kuma bai dace da jerantawa ba ko bibiya; kuma yai dai dai da daidaita abun Halitta da abun Halitta kuma yin haka Shirka ne, kuma Annabi -Tsira da Amincin Allah su Tabbat a gareshi- ya halarta hada Abun Halitta da (Sannan); domin hadaka da wannan yana kasancewa da jinkirirtawa ga barin wanda aka rabawa ta hanayar Jinkiri to hakan babu laifi kasancewar sa Mai bi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin