عن عبد الله بن عمرو بن العاص رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم أنه كان إذا دخل المسجد قال: «أعوذ بالله العظيم، وبوجهه الكريم، وسلطانه القديم، من الشيطان الرَّجِيم»، قال: أَقَطُّ؟ قلت: نعم، قال: فإذا قال ذلك قال الشيطان: حُفِظَ منِّي سائر اليوم.
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...
Lallai Manzon Allah SAW ya Kasance idan ya shiga Masallaci yana cewa: ina neman tsari da Allah Mai girma, da kuma fuskarsa Maxaukakiya, da ikonsa daxaxxe, daga Shaixan abun jefewa
[Ingantacce ne] - [Abu Daud Ya Rawaito shi]