kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Lallai Manzon Allah SAW ya Kasance idan ya shiga Masallaci yana cewa: ina neman tsari da Allah Mai girma, da kuma fuskarsa Maxaukakiya, da ikonsa daxaxxe, daga Shaixan abun jefewa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan ɗayanku zai shiga masallaci, to, ya ce: Ya Allah Ka buɗe min ƙofofin rahamarKa, idan zai fita, to, ya ce: Ya Allah ina roƙonKa daga falalarKa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci