عن عمران بن حصين رضي الله عنه "أن النبي صلى الله عليه وسلم رأى رجلا في يده حَلْقَةٌ من صُفْرٍ، فقال: ما هذا؟ قال من الوَاهِنَةِ، فقال: انزعها فإنها لا تَزيدك إلا وَهْنًا؛ فإنك لو مُتَّ وهي عليك ما أفلحت أبدًا".
[حسن] - [رواه أحمد وابن ماجه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Imrana Bn Husain Allah ya yarda da shi Kuma tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya fada ga wanda ya ga a hannunsa akwai kewaye na daga tagulla, sai y ace masa menene wannan? Sai y ace maganin raunin tsufa ne.sai y ace masa jefar da ita domin ita ba za ta kara maka komai ba face rauni,domin cewa da ka mutu tana jikinka dab a za ka rabauta ba har abada
Hasan ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi

Bayani

Imrana Bn Hussain -Allah ya yarda da su- zuwa ga Annabi yana bada Labarin wani Mataki daga cikin Matakan da Manzon SAW akan yakar Shirka da kuma tsamo mutane daga cikinta wannn Matsayi shi ne lokacin da yaga wani Mutum ya sanya wata Kawanya da akayita da Azurfa fara, sai ya tambayi mai dauke da ita dalilin sanya ta ? sai ya amsa da cewa shi ya sanya ta ne don ta kare shi daga Radadi, sai yai Umarni da gaggawar jefar da ita, sai ya bashi labarin cewa bazata anfanar da shi ba aa ma zata cutar da shi ne, kuma cewa ita zata kara Masa Cutar ne wacce ya sanya abun saboda ita, kuma mafi girma daga hakan shi ne da zai ci gaba kan hakan har mutuwarsa za'a harmta masa rabauta a cikin Duniya da Lahira kuma.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin