عن أبي هريرة رضي الله عنه قال، قال: رسول الله صلى الله عليه وسلم : «اثنتان في الناس هما بهم كفر: الطعن في النسب، والنياحة على الميت».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah ya ce: "Abu biyu acikin Mutane su daga sune kafircin sukar nasaba,da kukan kera abisa mamaci"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Annabi yana bada labarin cewa Halaye biyu na Kafirci zasu ci gaba da wanzuwa cikin Mutane, babu wanda zai kubuta daga su sai wanda Allah ya kare: Na farko: Aibata Nasanba da Kuma tauyeta Na biyu: Daga Murya yayin afkuwar Musiba don fushi da Kaddara, kuma wannan Kafirci ne karami, kuma babu wanda yayi shi bashi sifar Kafirci kuma zai zama Kafiri ne idan yayi abunda zai futar da shi daga Musulunci wanda yake hakikanin Kafirci Karara.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin