عن حفصة بنت عمر بن الخطاب رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: "من أتَى عرَّافًا فسأله عن شيء، فصدَّقه لم تُقْبَلْ له صلاةٌ أربعينَ يومًا".
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawai to daga Hafsa Bnt Umar Bn Khattab "Kuma tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce:Duk wanda ya je wajan dan dubakuma ya tambaye shi ga wani abu sannan kuma ya gasgata shi ba za’a karbi sallar kwana arba’in daga gareshi ba
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]