عن عمر بن الخطاب رضي الله عنه قال: قَالَ رَسُولُ الله صلى الله عليه وسلم : «إنَّ الله يَنْهَاكُمْ أَن تَحْلِفُوا بِآبَائِكم». وَلمسلم: «فَمَن كان حَالِفا فَلْيَحْلِف بِالله أو لِيَصْمُت». وَفِي رِوَايَةٍ قَالَ عُمَرُ رضي الله عنه قال: «فَوَالله ما حَلَفْتُ بِهَا منذ سَمِعْت رَسُولَ الله يَنْهَى عَنْهَا، ذَاكراً وَلا آثِراً».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Umar Bn Khattab –Allah ya yarda das hi- y ace Manzon Allah SAW ya ce: "c2">“Lallai Allah ya hanaku ku rantse da Iyayenku” daga Muslim kuma: "c2">“To duk wanda zai yi rantsuwa to ya rantse da Allah, ko yayi shiru” kuma a cikin wata riwayar Umar ya ce: -Allah ya yarda das hi- ya ce: "c2">“To na rantse da Allah ban rantse dad a wani abu ba tunda naji Manzon Allah SAW ya hana hakan, ina sane ko tuntuben baki”
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Manzon Allah SAW ya ji Umar –Allah ya yarda da shi- yana rantsuwa da Mahaifinsa, sai ya kirawo su yana mai daga Muryarsa da cewa: "c2">“Lallai Allah ya hanaku rantsuwa dad a Iyayenku” sai Sahabban suka bi Umarnin Manzon Allah sai suka zamanto basa yin rantsuwa said a Allah, har lokacin da Umar yake fadin cewa bai kara rantsewa dad a wanin Allah bat un lokacin da yaji Manzon Allah SAW ya hana hakan, da gangan ne ko kuma ya na bada labarin rantsuwar waninsa ne da wanin Allah.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili Yaran Tamili Yaran Tailand bushtu Asami السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin