عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «ما قعد قوم مقعداً لم يذكروا الله، ولم يصلوا على النبي صلى الله عليه وسلم إلا كان عليهم حسرة يوم القيامة».
[صحيح] - [رواه الترمذي]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An karbo daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Mutane basu zauna ba a wani Mazauni basu ambaci Allah a cikinsa ba kuma basu yi Salati ga Annabi -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ba- Sai ya kasance Asara a gare su Rana Al-kiyama"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Wannan Hadisin yana nuna Nadama da Asarar wadanda zasu zauna wani Mazauni sannan su ta shi, kuma Harasansu da zukatansu ba su anbaci allah ba ko anbaton manzon Allah da yin salati a gare shi to wadan nan Mazaunai zasu zamanto Hasara ga masu su a ranar Al-kiyama. Saboda basu anfana da komai daga zaman su, kuma wannan idan ya kasance wadan nan idan ya kasance wadan nan Majalisan na halak ne to maye zatonka da na haram wadan da ake yi da Mutane a cikin su da wasun su, saboda haka ya kamata a raya Majalisai da anbaton Allah da Salati ga Annabi tsira da Amincin Allah a gare shi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese Yaran Tamili
Manufofin Fassarorin