عن أنس بن مالك رضي الله عنه مرفوعاً: «إن الله ليرضى عن العبد أن يأكل الأكلة، فيحمده عليها، أو يشرب الشَّربة، فيحمده عليها».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawaito daga Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Lallai Allah yana yarda da Bawa kan cewa yaci abinci, sannan ya gode kan hakan, ko yasha abun sha, sai ya godewa Allah kan hakan"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi
yana daga cikin abubuwan da suke janyo Yardar Allah Madaukaki gode masa kan abinci ko Sha saboda Allah Madaukai shi kadai ne mai bada falala da wannan Arzikin