عن جابر رضي الله عنه قال: «جاءني النبيُّ صلى الله عليه وسلم يَعُودُني، ليس بِرَاكبٍ بَغْل ولا بِرْذَوْن».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...
Daga Jabir -Alla ya yarda da shi- ya ce: "Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi
Cikin wannan Hadisin Jabir yana bada labarin cewa da yayi rashin lafiya Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki.