عن أبي هريرة رضي الله عنه : أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال:«حقُّ المُسلمِ على المُسلمِ خمسٌّ: ردُّ السلام، وعِيَادَةُ المريض، واتباع الجنائز، وإجابة الدَّعوة، وتَشميتُ العاطِس».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Hakkin Musulmi a kan Musulmi shi ne biyar: dawo da sallama, ziyarar marassa lafiya, bin jana'iza, amsa kira, da warin hayaki".
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]