عن يوسف بن عبد الله بن سلام رضي الله عنهما قال: «سَمَّاني رسول الله صلى الله عليه وسلم يوسف، وأَجْلَسَنِي في حِجْره».
[صحيح] - [رواه أحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Yusuf Bn Abdullahi Bn Salam -Allah ya yarda da su - Manzon Allah SAW ya kirani da Yusuf kuma ya zaunar da ni kan cinyarsa
Ingantacce ne - Ahmad ne ya rawaito shi

Bayani

Yusuf yana bada labari a cikin wannan Hadisin cewa Abdullahi Bn Salam -Allah ya yarda da su cewa Manzon Allah SAW ya sanya masa Yusuf kuma ya zaunar da shikan cinyarsa, kuma wannan yana daga cikin kyawawan Halayen Manzon Allah SAW da kuma Tawalu'unsa da jin qansa ga Yara.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara
Manufofin Fassarorin