عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا عطس وضع يده أو ثوبه على فيه، وخفض -أو غض- بها صوته، شك الراوي.
[صحيح] - [رواه أبو داود والترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana atishawa, yana sanya hannunsa ko tufafinsa, kuma yana runtse - ko matse - muryar, mai labarin ya yi shakku.
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Hadisin ya nuna ladubban da ke da alaqa da atishawa, don haka yana da kyau mai atishawa kada ya wuce gona da iri game da sakin atishawa kuma kada ya xaga muryarsa, sai dai ya runtse ya rufe fuskarsa idan hakan ta yiwu.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Kurdawa Portuguese Swahili الدرية
Manufofin Fassarorin