عن ابن عمر رضي الله عنهما ، قال: نهى رسول الله صلى الله عليه وسلم عن القَزَع.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Dan Umar - Allah ya yarda da shi -ta ce: "Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanaAske Wani Vangare da barin Wani"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanaAske Wani Vangare da barin Wani, kuma wannan ya shafi kowa