عن عمرو بن شعيب، عن أبيه، عن جده رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «لا تَنْتِفُوا الشَّيْبَ؛ فإنه نُور المسلم يوم القيامة».
[صحيح] - [رواه أبو داود والترمذي وأحمد وابن ماجه والنسائي]
المزيــد ...
Daga Amr Bn Shu'aib, daga Babansa daga Kakansa, -Allah ya yarda da shi- daga Manzon Allah SAW ya ce: "Kada ku tsige Furfura, saboda cewa shi Haske ne ga Musulmi a Ranar Al-qiyama"
Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi