عن أبي سعيد الخدري رضي الله عنه مرفوعًا: "إياكم والجلوسَ على الطُّرُقَاتِ". قالوا: يا رسول الله، ما لنا بُدٌّ من مجالسنا، نتحدث فيها. قال: "فأما إذا أَبَيْتُمْ فأعطوا الطريق حَقَّهُ". قالوا: وما حَقُّهُ؟ قال: "غَضُّ البصر، وكَفُّ الأذى، ورد السلام، والأمر بالمعروف، والنهي عن المنكر".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An karbo daga Abu Sa'id Al-Khudri- Allah ya yarda da shi- daga Annabi: Na haneku da zzaman kan Hanyoyi" Sai suka ce Ya manzon Allah, bamu da yadda zamuyi sai Munzauna a Majalisanmu saboda muna hira a cikinsu.sai ya ce: "To idan kunki hanuwa to kubawa Hanya hakkinta, suka ce: Maye" hakkinta? ya ce: Runtse ido, da kawar da cuta, da Amsa Sallama, da Umarni da kyakkyawa, da kuma hani da Mummun"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi ya tsai karwatar da Sahabbansa daga zama a kan Hanyoyi, sai suka ce: babu makawa kuwa ga barisa, sai ya ce: idan kunki babu makawa zasu zauna to ya wajaba akanku ku bawa Hanya hakkinta, sai ya basu labari da shi: to su runtse Idanuwansa ga barin kallon Mata da suke wucewa ta gabansu kuma su kaucewa cutar da Masu wucewa da magana ko da aiki, kuma su rika mayar da Sallama ga duk wanda ya wuce su, kuma su rika umarni da kyakkyawan Aiki da hani da Mummuna idan suka ganshi a gaban su wanda ya wajaba ayi Inkarinsa.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin