عن جابر بن عبد الله -رضي الله عنهما- كان رسول الله -صلى الله عليه وسلم- يَتَخَلَّف في الـمَسِير، فيُزْجِي الضعيف، ويُرْدِف ويدعو له.
[صحيح.] - [رواه أبو داود.]
المزيــد ...
An rawaito daga Jabir Bn Abdullah -Allah ya yarda da su- "Manzon Allah ya Kasance, yana jinkirtawa a bayan Matafiya, Saboda ya taimakawa Rarrauna, Kuma ya dauke shi kuma yayi Masa Addu'a"
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi