عن أبي عبد الله الجَدَلِي قال: سألتُ عائشة رضي الله عنها ، عن خُلُق رسول الله صلى الله عليه وسلم فقالت: «لم يكن فاحِشًا ولا مُتَفَحِّشًا ولا صَخَّابًا في الأسواق، ولا يَجْزي بالسيئةِ السيئةَ، ولكن يَعْفو ويَصْفَح».
[صحيح] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Abdullahi Al-jadali ya ce: na tambayi Nana Aisha game da halayen Manzon Allah SAW sai ta ce: "Bai kasance Mai Mummunar Magana ba ko Mai Mai yawan yin Mummunar Maganar, ko mai kwararoto a Kasuwa, kuma baya rama Mummuna da mummuna, Kuma shi yana yin Afuwa ya kuma kau da kai"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Abu Abdullahi Al-jadali ya tambayi Nana Aisha game da halayen Manzon Allah SAW sai ta bashi labarin cewa shi mai Manyan Halaye Bai kasance Mai Mummunar Magana ba ko Mai Mai yawan yin Mummunar Maganar, ko mai kwararoto a Kasuwa saboda mummunan halinsa, kuma baya rama Mummuna da mummuna, Kuma shi yana yin Afuwa ya kuma kau da kai

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin