عن أبي هريرة رضي الله عنه مرفوعاً: «من خَبَّبَ زوجة امْرِئٍ أو مَمْلُوكَهُ فليس مِنَّا».
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Manzon Allah "Duk wanda ya lalata Matar Wani ko baiwarsa to baya tare da mu"
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi

Bayani

Duk wanda ya yi qoqarin vata Matar wani Mutum, kuma duk xaya ne mai vatawar Namiji ne ko mace, kamar ya riqa faxar laifukan Mijinta ko Munanan halayansa har taji ta tsani Mijinta, tayi masa tawaye, kuma ta nemi ta rabu da shi da saki ko Khul'u, ko ya lalata Bawan Mutum ya sanya shi yayi wani aiki da zai tawaye ga mai gidansa, ko yayi masa Mummunar Mu'amala, to wanda yayi haka baya tare da shiriyarmu, ko kan turbarmu, aa wannan ma yana cikin aikin Shaixan

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin